Browsing Category
Ilimi
Gwamnatin jihar Jigawa ta fara gabatar da sabbin shirye-shiryen koyan karatu ta hanyar rediyo
Gwamnatin Jihar Jigawa ta fara gabatar da sabbin shirye-shiryen ga magidanta maza da mata domin koyan karatu ta hanyar radio.
A jawabinsa Sakataren zartarwa na hukumar Ilimin Manya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mutum 1466 ne ake tantancewa a shirin gwamnatin tarayya na Npower a karamar hukumar Hadejia
A kalla Matasa Maza da Mata dubu 1,466 ne ake saran tantancewa bayan sun samu Damar shiga Shirin gwamnatin tarayya na Npower a nan karamar hukumar Hadejia.
Shugaban Kula da Shirin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Senator Sabo Nakudu ya bada gudummawar kwamfutoci ga dalibai biyar-biyar na kananan hukumomin 7
Dan majalisar Dattawa mai wakiltar Jigawa ta tsakiya, Senator Sabo Muhammad Nakudu, ya bada gudummawar kwamfutoci ga dalibai 35 ga dalibai biyar-biyar na kananan hukumomin 7 da yake!-->…
Read More...
Read More...
UNICEF: Akwai yiwuwar yara miliyan daya a Najeriya su daina zuwa makaranta saboda barazanar sace su
Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya ya ce akwai yiwuwar yara miliyan daya a Najeriya su daina zuwa makaranta saboda barazanar da suke fuskanta ta sace daliban!-->…
Read More...
Read More...
An bayyana Arewa a matsayin wuraren da aka fi samun masu satar jarabawa
An bayyana Jihohin Bauchi, Borno, Kano, da kuma Kebbi a matsayin wuraren da aka fi samun masu satar Jarabawa a kasar nan.
Shugaban Hukumar Shirya Jarabawar Kammala Sikandire ta NECO!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Buhari ya nada wasu shugabannin hukumomin da suke karkashin Ma’aikatar Ilimi
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya amince da nadin sabbin wasu nade-naden shugabannin hukumomin da suke karkashin Ma’aikatar Ilimi.
Daraktan Yada Labarai da Hulda da Jama’a na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
N-Power za tayi tantacewar keke da keke ga wayanda aka dauka ranar Juma’a
Wayanda suka cike shirin N-power na jihar Jigawa a wannan lokacin an fitar da sanarwar tantancewa ta ke-ke da ke-ke da za a yi a ranar juma'a mai zuwa.
Hukumar reshen jihar Jigawa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna El-Rufa’i ya roƙi hukumar JAMB da ta fasa rage wa ɗalibai makin shiga gaba da…
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce rage makin da hukumar shirya jarrabawar share fagen shiga jami'a ta Najeriya JAMB ke yi ya mayar da ɗaliban arewacin kasar ragwaye kuma!-->…
Read More...
Read More...
Za ayi tattaunawar sulhu tsakanin gwamnatin tarayya da kwararrun masana da kungiyoyi a bangaren…
A gobe ne ake saran zaman tattaunawar sulhu tsakanin gwamnatin tarayya da kwararrun masana masu ruwa da tsaki da kungiyoyi a bangarn lafiya dangane da yajin aikin da ‘yan kungiyar!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Jigawa zata gina manyan makarantu 5 a masarautu 5 da suke fadin Jihar nan akan kudi…
A wani Mataki na Rage Cunkoson Dalibai a Makarantu, Gwamnatin Jihar Jigawa zata gina Manyan Makarantu 5 a Masarautu 5 da suke fadin Jihar nan akan kudi Naira Biliyan 2.
Kwamishinan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...