Browsing Category
Kasuwanci
Rushe-rushen da gwamnatin Kano ta yi wa ‘yan kasuwa a filin Idi ya sanya asarar sama da N250Bn
Wata babbar kotun tarayya ta umarci gwamnatin Kano ta biya diyyar naira biliyan 30 ga ƴan kasuwar da ta ruguza wa shaguna a Filin Babban masallacin Idi na Kano a watannin baya.
Mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kamfanin BUA zai rage farashin sumunti zuwa ₦3,500 a Najeriya
Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul-Samad Rabiu, ya ce kamfaninsa zai rage farashin sumunti zuwa naira 3,500 a Najeriya.
Abdul-Samad Rabiu ya bayyana haka ne ga manema labarai a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Muddin aka kasa cimma matsaya kungiyar kwadago NLC zata tafi yajin aiki na gama-gari
Kungiyar Kwadago ta kasa NLC reshen Jihar Jigawa ta bi sahun takwarorinta na kasar nan wajen shiga yajin aikin gargadi na kwanaki biyu
Shugaban kungiyar na jiha, Comrade Sanusi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya tace ta cimma matsaya da kungiyar kwadago ta TUC
Gwamnatin tarayya tace ta cimma matsaya da kungiyar kwadago ta TUC, na tsawon makonni biyu domin magance matsalar kungiyar.
Wannan na zuwa ne bayan fara yajin aikin gargadi na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An yabawa wasu gidajen man fetir guda biyu a garin Kazaure bisa yadda suke sayar da mai
Kwamitin albarkatun man fetir na jihar Jigawa ya yabawa wasu gidajen sayar da man fetir guda biyu a garin Kazaure bisa yadda suke sayar da mai ga masu ababan hawa cikin tsari mai kyau
!-->!-->…
Read More...
Read More...
An hana shigo da shanu, rakuma, tumaki, dabino da sauran kayan abinci daga Jamhuriyar Nijar
Hana shigo da shanu da rakuma da tumaki da dabino da sauran kayan abinci daga Jamhuriyar Nijar din ya biyo bayan rufe iyakokin kasar da hukumomin Najeriya suka yi.
‘Yan kasuwa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan kasuwan Arewacin Nigeria suna asarar kimanin Naira biliyan 13 a duk mako
‘Yan kasuwan Arewacin Nigeria sun koka akan yadda suke asarar kimanin Naira biliyan 13 a duk mako, sakamakon rufe iyakokin kasar da aka yi da Jamhuriyar Nijar.
Idan zamu iya tunawa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta kashe Naira Biliyan 36 wajen biyan tallafin wutar lantarki cikin watanni uku
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya NERC, ta ce gwamnatin tarayya ta kashe Naira biliyan 36 wajen tallafin wutar lantarki a rubu'in farko na shekarar 2023.
A cikin rahotonta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dakatar da aikin hayar mota a filin jirgin Nnamdi Azikiwe dake Abuja zai sa matafiya shiga tsaka mai…
Matafiya na iya shiga tsaka mai wuya yayin da hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN ta dakatar da aikin hayar mota a filin jirgin Nnamdi Azikiwe dake Abuja ba tare da!-->…
Read More...
Read More...
Matatar man Fatakwal za ta fara aiki a karshen shekara
Shugaban Kungiyar Kwadago (TUC), Festus Osifo, ya ce shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da tabbacin cewa matatar man Fatakwal za ta fara aiki a karshen shekara.
Osifo, tare da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...