Browsing Category
Tattalin Arziki
Zaman majalisar tattalin arzikin kasa bai tabo batun kafa ’yan sandan jihohi ba
A zaman majalisar tattalin arzikin kasa da aka gudanar a fadar shugaban kasa jiya Alhamis, mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima tare da gwamnoni da ministoci ba su tabo batun kafa!-->…
Read More...
Read More...
Talauci a Najeriya zai karu da kashi 3.6 cikin dari – Bankin Duniya
Bankin Duniya ya fitar da rahoto da ke nuna cewa talauci a Najeriya zai karu da kashi 3.6 cikin dari nan da shekara ta 2027, musamman a kasashe masu arzikin albarkatu kamar Najeriya da!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Jigawa ta tallafawa mata da rabon awaki 264 a karamar hakumar Birniwa.
Wannan dai na karashin wani tsari na kiwon dabobi na Gwamnatin jihawa, wanda ke da manufar bunkasa tattalin arzikin mata da iyalai a cewar Kamfanin dillancin labarai.
Mukaddashin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Wakilan Najeriya za ta fara tsefe rahoto kan ƙudirin dokar haraji
A yau ne Majalisar Wakilan Najeriya za ta fara tsefe rahoton kwamitin sauraron ra'ayin jama'a kan ƙudirin dokar haraji.
Kakakin Majalisar, Hon. Tajudeen Abbas ne ya bayyana haka a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Cire tallafin man fetur ya sa gwamnatina ta ninka kuɗaɗen da take bai wa jihohi – Tinubu
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce cire tallafin man fetur ya sa gwamnatinsa ta ninka kuɗaɗen da take bai wa jihohi daga asusun tarayya sau uku.
Da yake magana yayin taron shugabannin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kamfanin 9mobile ya rasa kwastomomi 6,079 a watanni biyu kacal
Kamfanin sadarwa na 9mobile na ci gaba da rasa kwastomomi, inda mutane 6,079 suka koma wasu kamfanoni a watanni biyu kacal.
Rahoton Hukumar Kula da Sadarwa ta Najeriya (NCC) ya nuna!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Nijeriya ba ta cikin jerin ƙasashen da suka fi dogaro da lamuni daga IMF a Afirka
Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya fitar da rahoton jerin ƙasashen 10 da suka fi cin bashi a nahiyar Afirka, a lokacin da ƙasashen ke fama da matsanancin bashin da ya dabaibaye su.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƙungiyar dillalan man fetur ta cimma matsaya da Dangote kan sayen man fetur
Ƙungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya IPMAN ta ce mambobinta sun cimma matsaya domin fara sayen man fetur daga matatar man Dangote kai-tsaye.
Shugaban ƙungiyar ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sanata Oluremi Tinubu da Nuhu Ribadu za su jagoranci addu’ar neman sauƙi ga Najeriya
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu da mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu za su jagoranci addu'a ta musamman domin neman sauƙin matsalolin da!-->…
Read More...
Read More...
Farfesa Attahiru Jega ya gargadi Nijeriya game da karbar duk shawarwarin da IMF ke bayarwa
Tsohon Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega, ya gargadi Nijeriya game da karbar duk shawarwarin da cibiyoyi na Bretton Woods ke bayarwa, musamman!-->…
Read More...
Read More...