Browsing Category
Tattalin Arziki
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce za ta ci gaba da samar da ruwan sha mai tsafta ga al’ummar jihar
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce za ta ci gaba da samar da ruwan sha mai tsafta ga al’ummar jihar, inda kwamishinan ruwa na jihar, Alhaji Ibrahim Garba Hannin giwa, ya bayyana hakan yayin!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar ƙididdiga ta Najeriya – NBS ta fitar da rahoton saukar hauhawar farashin kaya a…
Hukumar ƙididdiga ta Najeriya - NBS ta fitar da rahoton saukar hauhawar farashin kaya a Najeriya, jihohi goma tare da babban birnin Tarayya, Abuja na ci gaba da fama da hauhawar!-->…
Read More...
Read More...
Abdul Samad Rabiu BUA ya sha alwashin ci gaba da rage farashin shinkafa da sauran kayan abinci
Duk da cewa rahoton sabuwar kididdigar hauhawar farashi da Hukumar NBS ta fitar ya nuna sauki a matakin ƙasa, jihohi goma da babban birnin tarayya Abuja na ci gaba da fama da hauhawar!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani sabon shirin Zuba Jari a fannin Sauyin Yanayi wato NCIP
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani sabon shirin Zuba Jari a fannin Sauyin Yanayi wato NCIP, domin buɗe ƙofofin fitar dakuɗaɗen kare muhalli da kuma haɓaka ci gaban tattalin arziki!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Uba Sani Ya Kafa Sabon Tarihi, Ya Yi Abin da ba a Taba Yi ba a Najeriya
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kafa tarihi a fannan haƙar ma'adanai na Najeriya ta hanyar kafa sabuwar masana'anta Uba Sani ya kafa masana'antar sarrafa lithium wacce ita ce!-->…
Read More...
Read More...
Tattalin arzikin Najeriya ya haɓɓaka fiye da kowanne lokaci cikin shekara goma da ta gabata
Bankin Duniya ya ce tattalin arzikin Najeriya ya haɓɓaka fiye da kowanne lokaci cikin shekara goma da ta gabata, sakamakon wasu muhimman gyare-gyaren da gwamnati ta aiwatar sai dai!-->…
Read More...
Read More...
A zangon farko na 2025 an bankado matsalar raguwar kashe kuɗaɗe a muhimman sassan ruwa da lafiya…
Rahoton aiwatar da kasafin kuɗin jihar Jigawa a zangon farko na shekarar 2025 ya bankado matsalar gagarumin raguwar kashe kuɗaɗe a muhimman sassan ruwa da lafiya.
Rahoton ya nuna!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dangote na fuskantar ƙalubale daga wasu manyan ‘yan kasuwar man fetur
Masana’antar sarrafa mai mallakin shahararren dan kasuwar nan Alhaji Aliko Dangote na fuskantar ƙalubale daga wasu manyan ‘yan kasuwar man fetur da ke ƙin sayen kayayyakin man daga!-->…
Read More...
Read More...
Bankin Duniya ya bawa Najeriya dala miliyan 800 domin rage raɗaɗin tattalin arziki da talakawa ke…
Babban Bankin Duniya ya sake bayar da ƙarin kuɗade ga Najeriya a ƙarƙashin shirin National Social Safety Net Programme-Scale Up da aka ware dala miliyan 800 domin rage raɗaɗin halin!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar wakilai ta gayyaci ministocin kudi da tsare-tsaren tattalin arziki da gwamnan CBN
Majalisar Wakilai ta Tarayya a ranar Alhamis ta gayyaci Ministan Kudi kuma Ministan na tarayya, Wale Edun; ministan tsare-tsaren tattalin arziki da kasafin kudi, Sanata Atiku Bagudu;!-->…
Read More...
Read More...