Browsing Category
Tattalin Arziki
Majalisar Dattawa ta amince da dokokin da zai ci ga ba wajen gyara tattara haraji a Najeriya
Majalisar Dattawa ta amince da dokoki biyu daga cikin manyan dokokin gyaran haraji guda hudu da ke gaban ta, matakin da ke nuna ci gaba wajen gyara tsarin tattara haraji a Najeriya.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An ƙaddamar da gwamnatin bayan fage wadda za ta rika nazarin manufofin gwamnati da farfaɗo da…
Farfesa Pat Utomi, mashahurin masanin tattalin arziƙi kuma ɗan gwagwarmaya, ya ƙaddamar da gwamnatin bayan fage mai suna Big Tent Coalition Shadow Government, wadda za ta rika nazarin!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya ta kafa kwamatin da zai yi duba kan gyare-gyaren da za’ayi wa shirin NYSC
An kaddamar da kwamatin wanda ya kunshi manyan masu rike da mukaman gwamnati, da mutane gama gari, da kuma yan kasuwa ne a ranar Talata a babban birnin tarayya Abuja.
Makasudin kafa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar raba arziƙin ƙasa ta bukaci gwamnati da ta sake duba yancin kashe kudin a kananan hukumomi
Hukumar rarraba arziƙin ƙasa (RMAFC) ta bukaci gwamnatin tarayya da ta sake duba ƴancin kashe kuɗin ƙananan hukumomi 774 da yadda ake aiwatar da sabuwar dokar man fetur (PIA).
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bankin Duniya ya shawarci gwamnatin tarayya da su kawo sauye – sauye daga illar hauhawar…
Babban Bankin Duniya ya shawarci gwamnatin tarayya da ta zage damtse wajen aiwatar da sauye-sauye da za su kare mafiya talaucin ‘yan Najeriya daga illar hauhawar farashi.
A cikin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tattalin arzikin Najeriya a yanzu ya fi muni fiye da lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Buhari
Tsohon mai bai wa Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima shawara kan harkokin siyasa, Dr Hakeem Baba-Ahmed, ya ce halin tattalin arzikin Najeriya a yanzu ya fi muni fiye da lokacin!-->…
Read More...
Read More...
An ƙara wa ƙananan ma’aikatan jihar Edo albashi zuwa N75,000
Gwamnan jihar Edo a kudancin Najeriya ya ƙara yawan albashi mafi ƙanƙanta ga ma'aikata daga N70,000 zuwa N75,000.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya Nan ya ruwaito Gwamna Monday!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Amurka ta cire haraji kan kaya marasa tsada daga China
m
Amurka ta kawo ƙarshen cire haraji kan wasu kayayyaki da ba ma su tsada ba da ake shiga da su ƙasar daga China.
A baya Amurkawa na iya sayan kayayyakin China da ba su haura!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kamfanin CBEX da ake zargin ya gudu da kuɗaɗen jama’a ya dawo aiki
Kamfanin hada-hadar kuɗin Crypto a Najeriya da ake zargin ya gudu da kuɗaɗen jama’a ya dawo aiki.
Ana zargin kamfanin ya damfari mutane sama da dubu 600 yawan kuɗaɗen da ya kai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya na shirin bunkasa tattalin arzikin Najeriya zuwa darajar dala tiriliyan daya
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya ce gwamnatin tarayya na shirin bunkasa tattalin arzikin Najeriya zuwa darajar dala tiriliyan daya a cikin shekara goma masu zuwa.
Domin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...