Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Yiwa Ɓarna A Jigawa Sun Samu Tallafin NEMA
Hukumar bada agajin gaggawa ta Kasa NEMA ta bayar da kayan amfani gona ga mutane 9,000 da ambaliyar ruwa ta shafa a shekarar 2018 a karamar Hukumar Kirikasamma da ke nan Jihar Jigawa.
!-->!-->…
Read More...
Read More...