Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Amir Muhammad
  • Page 17

Author

Amir Muhammad 2979 posts 0 comments

Amir Muhammad Harbo is an accomplished researcher, digital journalist, and dedicated fact-checker, currently serving as the Head of Digital Operations.

Labarai

Anyi zanga-zanga kan yadda wasu ‘yan China ke yankawa da kwashe jakuna ba bisa ka’ida ba a Abuja

Amir Muhammad Oct 13, 2022 0
Daruruwan masu zanga-zanga a jiya suka gudanar da zanga-zangar lumana a Abuja, kan yadda wasu ‘yan kasashen waje musamman ‘yan kasar China ke yankawa da kwashe jakuna ba bisa ka’ida…
Read More...
Labarai

Rundunar yan sandan Jihar Kano ta kama wani matashi bisa laifin kashe wani mutum bayan ya bi ta…

Amir Muhammad Oct 13, 2022 0
Rundunar yan sandan Jihar Kano, ta kama wani Matashi dan shekara 18 mai suna Aminu Kabiru, bisa laifin kashe wani Mutum bayan ya bi ta kansa da Doki. Kakakin rundunar yan sandan…
Read More...
Labarai

CAN ta shawarci gwamntin tarayya ta kafa kwamatin Shugaban Kasa kan tallafawa mutanen da ambaliyar…

Amir Muhammad Oct 13, 2022 0
Kungiyar Kiristoci ta Kasa CAN ta shawarci gwamntin tarayya ta kafa Kwamatin Shugaban Kasa kan tallafawa mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa, tare da tsugunnar da mutanen da lamarin ya…
Read More...
Labarai

Hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa ta kasa ta ce cutar kwalara ta kashe mutum 233 a Najeriya

Amir Muhammad Oct 13, 2022 0
Hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa ta kasa (NCDC) ta ce cutar kwalara ta kashe mutum 233 a jihohi 31 na ƙasar. Sannan hukumar ta ce an samu jimillar mutum dubu 10,217 waɗanda suka…
Read More...
Labarai

Gwamnatin jihar Zamfara ta sake bude makarantu 45 daga cikin 75 da ta rufe saboda rashin tsaro

Amir Muhammad Oct 13, 2022 0
Gwamnatin jihar Zamfara ta sake bude makarantu 45 daga cikin 75 da ta rufe saboda rashin tsaro, kamar yadda ma'aikatar ilimi ta sanar yau Laraba a Gusau babban birnin jihar. Babban…
Read More...
Labarai

Jami’an hakumar Hisbah ta jihar jigawa sun kama mutane 31 saboda ashararanci da rashin da’a

Amir Muhammad Oct 13, 2022 0
Jami’an hakumar Hisbah ta jihar jigawa, sun kama mutane 31 da suka hada da mata 25 bisa abin suka bayyana da aikata ashararanci da rashin da’a. Kwamandan Hisbah na jihar Jigawa,…
Read More...
Labarai

Hukumar INEC ta ce ta soke rajistar mutum miliyan 2 da dubu 700 waɗanda aka gano sun yi rajistar…

Amir Muhammad Oct 13, 2022 0
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta ce ta soke rajistar mutum miliyan 2 da dubu 700 waɗanda aka gano sun yi rajistar fiye da sau ɗaya. Shugaban hukumar Farfesa Mahmoud…
Read More...
Labarai

Kudirin kasafin kudi na shekarar badi ta 2023 na naira tiriliyan 20.5 ya tsallake karatu na biyu a…

Amir Muhammad Oct 13, 2022 0
Kudirin kasafin kudi na shekarar badi ta 2023 na naira tiriliyan 20.5 ya tsallake karatu na biyu a majalisun dattawa da ta wakilai. Babban zauren majalisar ya mika kudirin dokar ga…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Tarayya ta ce Kimanin mutane 500 ne suka mutu a sanadiyar ambaliyar ruwa a Najeriya

Amir Muhammad Oct 12, 2022 0
Gwamnatin Tarayya ta ce Kimanin mutane 500 ne suka mutu a sanadiyar ambaliyar ruwa a sassan kasar nan. A cewarta, kawo yanzu Jihohi 31 ne ciki harda birnin tarayya Abuja ne…
Read More...
Labarai

Wasu sojojin Najeriya sun kashe wani fitaccen jagoran ‘yan bindiga a jihar Kaduna da mayakansa 30

Amir Muhammad Oct 12, 2022 0
Jaridar PRNigeria ta ce sojojin Najeriya sun kashe wani fitaccen jagoran ‘yan bindiga a jihar Kaduna, Ali Dogo da mayakansa 30. An bayyana cewa, an kashe Mista Dogo, wanda aka fi…
Read More...
Previous 1 … 15 16 17 18 19 … 298 Next

Latest News

Ya Kamata A Kyautata Rayuwar Talaka Bayan Cire Tallafin Mai…

An Kama Mai Safarar Bindigogi A Tashar Mota A Zariya

Alƙawarin Atiku Na Dawo da Tallafin Mai Ya Jawo Muhawara A…

Tun da Na Zama Gwamnan Kaduna Ban Karɓi Bashin Sisin Kobo…

Prev Next 1 of 1,768
Popular Topics
  • Labarai6414
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

Ya Kamata A Kyautata Rayuwar Talaka Bayan Cire Tallafin…

An Kama Mai Safarar Bindigogi A Tashar…

15 hours ago

Alƙawarin Atiku Na Dawo da Tallafin Mai…

15 hours ago

Tun da Na Zama Gwamnan Kaduna Ban Karɓi…

15 hours ago
Prev Next 1 of 1,768

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

Ya Kamata A Kyautata Rayuwar Talaka Bayan Cire Tallafin Mai…

An Kama Mai Safarar Bindigogi A Tashar Mota A Zariya

Alƙawarin Atiku Na Dawo da Tallafin Mai Ya Jawo Muhawara A…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.