Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Hafsat Abubakar
  • Page 3

Author

Hafsat Abubakar 69 posts 0 comments

Labarai

Gwamnan Kwara Na Fuskantar Suka Kan Alkawarin Bai Wa Apc Nasara A Abuja Yayin da Matsalar Tsaro Ke…

Hafsat Abubakar Feb 15, 2026 0
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, na shan suka bayan wani bidiyo da ya bazu a kafafen sada zumunta inda ya bayyana aniyarsa ta tabbatar da nasarar jam’iyyar APC a zaben…
Read More...
Labarai

Jiragen Sojin Amurka Sun Sauka A Maiduguri Domin Tallafawa Tsaro A Najerya

Hafsat Abubakar Feb 15, 2026 0
Jiragen saman sojin Amurka sun fara sauka a sansanin sojin sama da ke Maiduguri, yayin da ake shirin fara tura dakarun Amurka zuwa wasu sassan Najeriya domin bayar da tallafin fasaha…
Read More...
Labarai

Firaministan Birtaniya Keir Starmer Ya Bukaci Turai Ta Rage Dogaro da Amurka

Hafsat Abubakar Feb 14, 2026 0
Firaministan Ƙasar Birtaniya, Keir Starmer, ya bukaci ƙasashen Turai su rage yawan dogaro da Amurka wajen harkokin tsaro. Da yake jawabi a taron tsaro na Munich, Starmer ya ce dole…
Read More...
Labarai

Majalisar Wakilai Za Ta Yi Zaman Gaggawa Kan Jadawalin Zaɓen 2027

Hafsat Abubakar Feb 14, 2026 0
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta sanar cewa za ta koma zama na gaggawa a ranar Talata domin tattauna muhimman batutuwa da suka shafi jadawalin zaɓen shekarar 2027. Wannan mataki ya…
Read More...
Labarai

’Yan  Sanda A Cross River Sun Gano Gawarwaki Takwas A Ɗakin Ajiyar Gawa

Hafsat Abubakar Feb 14, 2026 0
Rundunar ’yan sandan jihar Cross River ta ce ta gano gawarwaki takwas da suka ruɓe a wani ɗakin ajiyar gawa a yankin Isong Inyang, dake ƙaramar hukumar Akamkpa. Rundunar ta…
Read More...
Labarai

An Kama Ɗa Kan Zargin Shirya Sace Mahaifinsa A Adamawa

Hafsat Abubakar Feb 10, 2026 0
Rundunar ’yan sandan Jihar Adamawa ta kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a sace Alhaji Ahmadu a garin Malabu, da ke Ƙaramar Hukumar Fufore. Lamarin ya ja hankalin jama’a saboda…
Read More...
Labarai

Najeriya Ta Sake Buɗe Iyakokinta da Ƙasashen Benin da Jamhuriyar Nijar A Jihar Kebbi

Hafsat Abubakar Feb 10, 2026 0
Najeriya ta sake buɗe iyakokinta da ƙasashen Benin da Jamhuriyar Nijar a Jihar Kebbi, domin ƙarfafa kasuwanci tsakanin ƙasashen da ke maƙwabtaka da juna. Hukumar Kwastam ta Ƙasa reshen…
Read More...
Labarai

Gwamna Bauchi Bala Mohammed Ya Sallami Kwamishinan Harkokin Tsaro Na Cikin Gida

Hafsat Abubakar Feb 9, 2026 0
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya sallami Kwamishinan Harkokin Tsaro na Cikin Gida, Alhaji Ibrahim Gambo Galadima, daga muƙaminsa. An bayyana hakan ne cikin wata gajeriyar…
Read More...
Labarai

Iyalan Mamatan da Aka Kashe A Uromi Sun Ce Har Yanzu Gwamnatin Edo Ba Ta Biya Su Diyya Ba

Hafsat Abubakar Feb 9, 2026 0
Gwamnatin Jihar Edo na fuskantar suka, bayan da iyalan waɗanda aka kashe a kisan gillar Uromi suka ce har yanzu ba a biya su diyya ba, duk da cikar watanni goma sha ɗaya da faruwar…
Read More...
Labarai

NDLEA Ta Bankado Sabbin Dabarun Ɓoye Kwaya A Cikin Yoghurt da Na’urorin MP3

Hafsat Abubakar Feb 8, 2026 0
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta bankado sabbin dabarun da masu fataucin kwayoyi ke amfani da su wajen ɓoye miyagun ƙwayoyi cikin kayayyakin yau da…
Read More...
Previous 1 2 3 4 5 … 7 Next

Latest News

Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar…

Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da…

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato…

Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300,…

Prev Next 1 of 1,741
Popular Topics
  • Labarai6308
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar…

Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta…

1 week ago

Sojoji Sun Kashe ‘Yan…

1 week ago

Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,741

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar…

Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da…

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.