Mukaddashin daraktan yada labarai na Operation Sahel Sanity, Bernard Onyeuko, ya sanar da haka yayin taron manema labarai a sansanin soji na musamman dake Faskari a jihar Katsina. Read More...
Shugaban kasar ya gayawa jakadun abubuwan da Najeriya tafi mayar da hankali akai, da kuma bukatar tabbatar da kudirorin da mutane zasu amfana. Read More...
Kwamishinan ya yi wannan kiran ne lokacin kaddamar da kwamitin da zai tsara ka’idojin aikin ma’aikatan kwalejojin fasaha wanda aka gudanar a kwalejin fasaha ta jiha dake Dutse. Read More...
Kamar yadda yazo a wata sanarwa da kakakin hukumar dansanda, Frank Mba, ya fitar, ana sa ran masu neman shiga aikin suzo da number shaidar zama dan kasa da takardun karatu na ainihi da… Read More...
A baya-bayan nan samun labarai masara tushe a kafafen yada labarai sun yawaita musamman a kafafen sadarwa na zamani a Nijeriya, mafi yawancin lokuta irin wadannan labaru sun danganci… Read More...
Jami’in hukumar mai kula da ofishin hukumar na shiyyar Kano, Sanusi Ado ya bayyana haka a lokacin gangamin wayar da kan alumma kan matakan kariya daga ambaliyar ruwa a Dutse. Read More...
Kwamishinan kasuwanci da masana’antu na jihar Bauchi, Mohammed Sadiq, yayi murabus daga mukaminsa.
Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na Facebook.
!-->!-->!-->!-->!-->… Read More...