Browsing Category
Siyasa
Gwamnatin Jigawa Zata Yi Hobbasa Kan Matsalar Ambaliyar Ruwa
Gwamantin jihar
Jigawa ta jadadda kudurinta na kawo karshen matsalar ambaliyar ruwa dake
addabar alummar jihar.
Mataimakin
gwamnan jiha, Alhaji Umar Namadi,
ya bayyana haka a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Za’a Sanya Na Mujiya Ga Jami’an Kwastam – Hameed Ali
Shugaban
hukumar Kwastan ta Kasa, Kanal Hameed Ali Mai Ritaya, ya kaddamar da Yansandan Kwastan wanda zasu dinga sanya ido
da tsawatarwa ga Jami’an Kwastan.
Da ya
ke !-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Shugaba Buhari Ta Nada Mutane 15 Masu Bashi Shawara
Majalisar
wakilai ta kasa ta amincewa Shugaban Muhammadu Buhari da ya dana sabbin masu
bashi shawara guda 15 kamar yadda tsarin mulkin kasa ya tanadar masa.
Amincewar
ta biyo bayan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Wasiƙar Obasanjo Na Iya Haddasa Tashin Hankali A Ƙasar Nan – Tanko Yakasai
Tanko Yakasai ya bayyana cewa ire-iren waɗannan wasiƙu da tsohon shugaban ƙasar ya saba fitarwa da ma can ɗabi’arsa ce ta rashin kishin ƙasa tare da son zaman lafiya.
Read More...
Read More...
Arangama Tsakanin Yansanda Da Masu Adaidaita A Jihar Yobe ta bar baya da Kura
Sama da Babura masu kafa
uku 200 ne dai kawo yanzu suke hannun jami’an yansada na jihar Yobe tun bayan
da samari masu sana’ar tuka Adaidaita Sahu suka gudanar da wata zanga-zangar!-->…
Read More...
Read More...
Da Yiwuwar Dakatar Da Tuƙa Adaidaita Sahu A Kano – Baffa Ɗan Agundi
Sabon shugaban hukumar KAROTA na jihar Kano Dakta Baffa Babba Dan Agundi, ya bayyana cewa akwai yiwuwar hukumar KAROTA ta haramta tuka babur din Adaidaita Sahu a faɗin jihar Kano.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Za’a Bawa Duk Yan Najeriya Masu Zaman Kashe Wando A Amurka damar Dawowa Gida
Babban Jakada a ofishin jakadancin
Najeriya dake Birnin New York na Amurka, Mr
Benaoyagha Okoyen, ya
shawarci yan Najeriya mazauna Amurka marasa muhallai da su koma gida Najeriya,
inda!-->…
Read More...
Read More...
Attajiran Ƙasar Nan Sun Yiwa Super Eagles Alƙawarin Maƙudan Kuɗaɗe
Manyan Attajiran ƙasar nan guda biyu, Aliko Dangote da Femi Otedola sun yiwa ƴan wasan tawagar Super Eagles ɗin ƙasar nan dake gasar cin kofin Afirka a Masar alkawarin kuɗaɗe idan sun!-->…
Read More...
Read More...
Ko Kun San Nawa Ne Bashin Da Ake Bin Najeriya?
Alkaluman
da Ofishin Kula da Bashi ya fitar ya nuna cewa basussukan da ake bin kasarnan
ya karu da Naira Biliyan 560.
A
cewar ofishin, jimillar gabadaya bashin da ake bin kasar, ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Nadin Sabbin Ministocin Buhari
Shugaban
Majalisar Datttawa, Ahmad Lawan, ya furta cewa za a aikowa da Majalisar sunayen
ministocin da za a nada cikin satinnan.
An dai
rantsar da Shugaba Buhari a zango na 2 ranar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...