Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Amir Muhammad
  • Page 14

Author

Amir Muhammad 2979 posts 0 comments

Amir Muhammad Harbo is an accomplished researcher, digital journalist, and dedicated fact-checker, currently serving as the Head of Digital Operations.

Labarai

Najeriya ta cancanci kujerar dindindin a kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya – Ibrahim…

Amir Muhammad Nov 7, 2022 0
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Ibrahim Gambari, ya ce kasarnan ta cancanci kujerar dindindin a kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya. A cewarsa, duba da yanda ake…
Read More...
Labarai

Yan sanda sun kama wani mutum da ya cinnawa dakin ‘ya’yan matarsa wuta

Amir Muhammad Nov 7, 2022 0
Rundunar 'yan sanda a jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya ta kama wani mutum bisa zargin kunnawa 'ya'yan matarsa wuta. Jami'in hulda da jama'a a rundunar 'yan sandan jihar…
Read More...
Labarai

Kimanin yara miliyan 14 da dubu 700 ‘yan Najeriya ne zasu fuskanci yunwa a wannan shekarar –…

Amir Muhammad Nov 4, 2022 0
Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ya yi gargadin cewa kimanin yara miliyan 14 da dubu 700 ‘yan Najeriya, ‘yan kasa da shekaru biyar ne za su fuskanci…
Read More...
Labarai

Shugaba Buhari ya amince da sakin ton dubu 12 na hatsi a matsayin kayan agaji ga wadanda iftila’in…

Amir Muhammad Nov 4, 2022 0
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da sakin ton dubu 12 na hatsi a matsayin kayan agaji ga wadanda iftila’in ambaliyar ruwa ya shafa a fadin kasar nan. Ministar harkokin jin…
Read More...
Labarai

An tsare wasu yan TikTok biyu saboda bata sunan gwamnan jihar Kano

Amir Muhammad Nov 3, 2022 0
Wasu ’yan TikTok guda biyu, Mubarak Muhammad da aka fi sani da Uniquepikin da Nazifi Muhammad, an tsare su a gidan yari bisa zargin su da bata sunan gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar…
Read More...
Labarai

‘Shirin aikin tashar wutar lantarki ta Mambila ku dauke shi a matsayin mafarki’ -EFCC

Amir Muhammad Nov 2, 2022 0
Kwamitin Wutar Lantarki na Majalisar Dattawa ya bayyana shirin aikin tashar wutar lantarki ta Mambila a matsayin mafarki, duk da kasafin kudin da aka dinga yi mata kowace shekara na…
Read More...
Labarai

Shugaban kasa Buhari ya yi alhinin mutuwar mutane 141 sanadiyyar ruftawar wata gada a Indiya

Amir Muhammad Nov 1, 2022 0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alhinin mutuwar mutane 141 sanadiyyar ruftawar wata gada a kasar Indiya. Yawancin wadanda abin ya shafa, da suka hada da mata, yara, da…
Read More...
Labarai

Wani gini ya kama da wuta bayan fashewar wani abu a Legas

Amir Muhammad Nov 1, 2022 0
Kamar yadda BBC ta wallafa, "wani gini da ke kan titin Adeola Odeku a yankin Victoria Island na jihar Legas ya kama da wuta. Gobarar ta tashi ne sakamakon wani injin janareto da ya…
Read More...
Labarai

Hukumar bunkasa filayen noma ta kasa ta gudanar da taron wayar da kan manoma kan muhimmancin samarda…

Amir Muhammad Oct 31, 2022 0
Hukumar bunkasa filayen noma ta kasa NALDA ta gudanar da taron wayar da kan manoma kan muhimmancin samarda gonakin hukumar a garin Kazaure A jawabinsa wajen taron, jami-in kula da…
Read More...
Labarai

Rundunar yan sandan jihar Zamfara ta samu nasarar daƙile wasu hare-haren yan bindiga

Amir Muhammad Oct 31, 2022 0
Rundunar yan sandan jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin kasar nan, ta ce ta samu nasarar daƙile hare-haren Yan bindiga a faɗin ƙananan hukumomin jihar guda hudu, tare da kuɓutar da…
Read More...
Previous 1 … 12 13 14 15 16 … 298 Next

Latest News

Ya Kamata A Kyautata Rayuwar Talaka Bayan Cire Tallafin Mai…

An Kama Mai Safarar Bindigogi A Tashar Mota A Zariya

Alƙawarin Atiku Na Dawo da Tallafin Mai Ya Jawo Muhawara A…

Tun da Na Zama Gwamnan Kaduna Ban Karɓi Bashin Sisin Kobo…

Prev Next 1 of 1,768
Popular Topics
  • Labarai6414
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

Ya Kamata A Kyautata Rayuwar Talaka Bayan Cire Tallafin…

An Kama Mai Safarar Bindigogi A Tashar…

15 hours ago

Alƙawarin Atiku Na Dawo da Tallafin Mai…

15 hours ago

Tun da Na Zama Gwamnan Kaduna Ban Karɓi…

15 hours ago
Prev Next 1 of 1,768

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

Ya Kamata A Kyautata Rayuwar Talaka Bayan Cire Tallafin Mai…

An Kama Mai Safarar Bindigogi A Tashar Mota A Zariya

Alƙawarin Atiku Na Dawo da Tallafin Mai Ya Jawo Muhawara A…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.