Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Amir Muhammad
  • Page 22

Author

Amir Muhammad 2979 posts 0 comments

Amir Muhammad Harbo is an accomplished researcher, digital journalist, and dedicated fact-checker, currently serving as the Head of Digital Operations.

Labarai

Wani fada da ya barke tsakanin mayakan Boko Haram da mayakan kungiyar ISWAP ya hallaka yan…

Amir Muhammad Sep 16, 2022 0
Wani fada da ya barke tsakanin mayakan Boko Haram da ke biyayya ga tsohon jagoran kungiyar Abubakar Shekau da kuma mayakan kungiyar ISWAP, wanda ya hallaka adadi mai yawa na ‘yan…
Read More...
Labarai

Mata na cigaba da haihuwa a sansanin yan gudun hijira saboda ambaliyar ruwa a jihar Jigawa

Amir Muhammad Sep 16, 2022 0
Kimanin jarirai 25 ne aka Haifa a sansanin yan gudun hijra da ambaliyar ruwa ta raba da muhallansu na kauyen Karnaya dake karamar hakumar Dutse a nan jihar jigawa. Daya daga cikin…
Read More...
Labarai

Wasu ‘yan bindiga sun harbe daya tare da sakin wasu manoma 12 da suka yi garkuwa da su a babban…

Amir Muhammad Sep 16, 2022 0
Wasu ‘yan bindiga sun harbe daya tare da sakin da wasu manoma 12 da suka yi garkuwa da su a kauyukan Kutunku da Gasakpa dake unguwar Gurdi a karamar hukumar Abaji a babban birnin…
Read More...
Labarai

Gwamnatin tarayya na shirin samar da asusun zuba jari na matasa na kasa don zama bankunan matasa

Amir Muhammad Sep 16, 2022 0
Ministan Matasa da Cigaban Wasanni Sunday Dare, ya ce gwamnatin tarayya na shirin samar da asusun zuba jari na matasa na kasa don zama bankunan matasa. Ya bayyana haka ne a jiya…
Read More...
Labarai

Shugaban kungiyar malaman jami’o’i ta kasa (ASUU) yace a shirye kungiyar take domin janye yajin…

Amir Muhammad Sep 16, 2022 0
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i ta kasa (ASUU), Farfesa Emmanuel Osodoke yace a shirye kungiyar take domin janye yajin aikinta na watanni 7. Sai dai, Emmanuel Osodoke, yace hakan…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Jihar Jigawa ta sanar da ranar Asabar mai zuwa a matsayin ranar jarabawar tantancewa ga…

Amir Muhammad Sep 16, 2022 0
Gwamnatin Jihar Jigawa ta sanar da ranar Asabar mai zuwa 17 ga wata a matsayin ranar jarabawar tantancewa ga wadanda suka nemi tallafin karatu kyauta a jami’ar Al-Istiqama dake Sumaila…
Read More...
Labarai

Hukumar kare hakkin bil’adama ta kasa ta bayar da diyyar naira miliyan 287 ga mutane 74 da aka kashe…

Amir Muhammad Sep 16, 2022 0
Hukumar kare hakkin bil’adama ta kasa a jiya ta bayar da diyyar naira miliyan 287 ga mutane 74 da suka ci gajiyar diyyar ta’asar ‘yansanda. Kwamitin yana binciken take hakkin dan…
Read More...
Labarai

Akalla mata masu juna biyu 25 ne suka haifi sabbin jarirai a sansanin ‘yan gudun hijira na Karnaya…

Amir Muhammad Sep 15, 2022 0
Akalla mata masu juna biyu 25 ne suka haifi sabbin jarirai a sansanin ‘yan gudun hijira na Karnaya da ke karamar hukumar Dutse a jihar Jigawa. Rahotanni sun nuna cewa jariran da aka…
Read More...
Labarai

Kun kusa kawo karshen matsalar tsaro a Najeriya – Shugaba Buhari

Amir Muhammad Sep 15, 2022 0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranci zaman majalisar tsaro ta kasa a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Zaman ya tattauna ne kan yanayin tsaro da ake ciki a kasarnan. Zaman…
Read More...
Labarai

Hukumar lafiya matakin farko ta jihar Kano zata kaddamar da gasar rubuce-rubuce kan annobar corona

Amir Muhammad Sep 15, 2022 0
Hukumar lafiya matakin farko ta jihar Kano zata kaddamar da gasar rubuce-rubuce kan annobar corona a tsakanin daliban manyan makarantun jihohin Kano da Jigawa da kuma Katsina. …
Read More...
Previous 1 … 20 21 22 23 24 … 298 Next

Latest News

Ya Kamata A Kyautata Rayuwar Talaka Bayan Cire Tallafin Mai…

An Kama Mai Safarar Bindigogi A Tashar Mota A Zariya

Alƙawarin Atiku Na Dawo da Tallafin Mai Ya Jawo Muhawara A…

Tun da Na Zama Gwamnan Kaduna Ban Karɓi Bashin Sisin Kobo…

Prev Next 1 of 1,768
Popular Topics
  • Labarai6414
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

Ya Kamata A Kyautata Rayuwar Talaka Bayan Cire Tallafin…

An Kama Mai Safarar Bindigogi A Tashar…

22 hours ago

Alƙawarin Atiku Na Dawo da Tallafin Mai…

22 hours ago

Tun da Na Zama Gwamnan Kaduna Ban Karɓi…

22 hours ago
Prev Next 1 of 1,768

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

Ya Kamata A Kyautata Rayuwar Talaka Bayan Cire Tallafin Mai…

An Kama Mai Safarar Bindigogi A Tashar Mota A Zariya

Alƙawarin Atiku Na Dawo da Tallafin Mai Ya Jawo Muhawara A…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.