Browsing Category
Jigawa
Ga Mari Ga Tsinka Jaka: Mazauna Takur A Dutse Sunyi Zanga-Zanga Kan Tsada Da Yawan Dauke Wutar…
Mazauna Unguwar Takur a Birnin Dutse, sun bazama zuwa ofishin Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki Shiyyar Kano (KEDCO), na yankin Dutse, domin zanga-zanga akan yawaitar dauke wutar!-->…
Read More...
Read More...
Dalibai 27,960 Ake Ciyarwa A Makarantun Firamaren Gumel
Akalla yara
yan makarantar firamare 27,960 ake ciyarwa a Karamar hukumar Gumel ta Jihar
Jigawa karkashin shirin ciyar da dalibai yan makaranta na gwamnatin tarayya.
Jagoran
shirin a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yara 55,774 Aka Yiwa Allurarar Riga Kafin Cutar Polio A Jigawa
Hukumar kiwon lafiya ta jihar jigawa (JPHCDA) tace ta yiwa kananan yara 55,774 allurara riga kafin kamuwa da cutar Shan inna a karamar hukumar Mallammadori a watan Afrilu.
Babban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jahohi Da Sunayen Mutanan Da Majalisa Ta Kammala Tantancewa Domin Naɗawa Ministoci
A cikin kwanaki 5 Majalisar Dattijai ta tantance mutane 43 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika mata. 22 daga ciki dai kawai Ruku'u aka ce suyi su tafi an gama da su sun haye.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Wayyo: An samu Mummunan Haɗarin Mota a Hanyar Maigatari
A ƙalla mutane bakwai ne suka rasa rayukansu a wani haɗarin mota da ya afku a hanyar Maigatari a ƙaramar hukumar Maigatari dake jihar Jigawa.
Mai magana da yawun Rundunar ‘Yan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa Zata Yi Hobbasa Kan Matsalar Ambaliyar Ruwa
Gwamantin jihar
Jigawa ta jadadda kudurinta na kawo karshen matsalar ambaliyar ruwa dake
addabar alummar jihar.
Mataimakin
gwamnan jiha, Alhaji Umar Namadi,
ya bayyana haka a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Da Matsala: Mutane Kusan Miliyan 39 Ke Yin Bahaya A Waje
Wata Kungiya mai suna Water Aid tace kimanin mutane Miliyan 116 cikin akalla mutanen Najeriya Miliyan 200, basu da halin amfani da cikakken bandaki. Hakan yasa mutane Miliyan 38 da!-->…
Read More...
Read More...
Kwalaben Giya 647 Da Mutane 36 Sun Shiga Hannun Yan Hisbah A Jigawa
Rundunar
Hisbah ta Jihar Jigawa ta ce ta kama mutane 36 tare da kwace kwalbobin Giya
guda 647 a fadin Jihar.
Kwamandin
Rundunar na Jiha Malam Ibrahim Dahiru ya bayyana haka ga!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hajji – Ku Lura Da Jakunkunanku Don Tsira Daga Sharrin Masu Cushen Kwaya A Filin Jirgi
Jami’in
hukumar jindadin alhazai ta jihar jigawa mai kula da shiyar Hadejia Alhaji
Yakubu Muhammad ya shawarci maniyyata aikin hajjin bana da su lura da
kayayyakinsu domin tsira daga!-->…
Read More...
Read More...
Sakon Mai Martaba Sarkin Hadejia Ga Magada Annabawa
Mai Martaba Sarkin Hadejia, Dr. Alhaji Dr. Adamu Abubakar
Maje (CON), yayi kira ga limamai a masarautarsa da su kara himma wajen neman
Karin ilimi domin sauke nauyin dake wuyansu yadda!-->…
Read More...
Read More...