Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Yusuf Muhammad Naguri
  • Page 4

Author

Yusuf Muhammad Naguri 93 posts 0 comments

Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Kafa Sabon Tarihi, Ya Yi Abin da ba a Taba Yi ba a Najeriya

Yusuf Muhammad Naguri May 14, 2025 0
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kafa tarihi a fannan haƙar ma'adanai na Najeriya ta hanyar kafa sabuwar masana'anta Uba Sani ya kafa masana'antar sarrafa lithium wacce ita ce…
Read More...
Labarai

Tsohun gwamnan jihar Benue,ya baiyana cewa jam’iyyar PDP tana cikin mawuyacin hali da zai iya kai ta…

Yusuf Muhammad Naguri May 14, 2025 0
A wata fassara ta daban kan rikicin jam’iyyar PDP, tsohon gwamnan jihar Benue, Sanata Gabriel Suswam, ya bayyana a tashar Arise TV cewa jam’iyyar tana cikin mawuyacin hali da zai iya…
Read More...
Al'ajabi

NiMET, ta fitar da sabon hasashen yanayi inda tace da yiwuwar ɓarkewar cututtukan ruwa a karshe…

Yusuf Muhammad Naguri May 14, 2025 0
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa, NiMET, ta fitar da sabon hasashen yanayi na shekarar 2025, inda ta yi kashedi game da yiwuwar ɓarkewar cututtukan ruwa kamar kwalara da gudawa a jihohi…
Read More...
Labarai

Majalisar Wakilai ta yi watsi da wani kudirin gyaran kundin tsarin mulki

Yusuf Muhammad Naguri May 14, 2025 0
Majalisar Wakilai ta yi watsi da wani kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman tilasta raba kujerun Shugaban kasa da mataimakinsa tsakanin shiyyoyin siyasa guda shida na kasar…
Read More...
Labarai

Lamido ya bukaci Shugaba Tinubu da ya biya iyalan MKO Abiola bashi da yake bin Najeriya na Naira…

Yusuf Muhammad Naguri May 14, 2025 0
Tsohon Sakataren Jam’iyyar SDP kuma tsohon Gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya ce gwamnatin soja ta soke zaben Shugaban kasa na 1993 da MKO Abiola ya lashe ne saboda bashi da yake bin…
Read More...
Addini

Hukumar alhazai ta jihar Jigawa ta ce za a fara jigilar maniyatan jihar nan zuwa kasa mai tsarki a…

Yusuf Muhammad Naguri May 12, 2025 0
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Jigawa ta ce za a fara jigilar maniyatan jihar nan zuwa kasa mai tsarki a ranar 18 ga wata. Darakta Janar na Hukumar Alhaji Ahmed Umar Labbo ya…
Read More...
Labarai

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya kaddamar da Kwamitin hana rikicin Manoma da Makiyaya.

Yusuf Muhammad Naguri May 12, 2025 0
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya kaddamar da Kwamitin hana rikicin Manoma da Makiyaya domin magance rikice-rikicen da ke faruwa a tsakanin wadannan kungiyoyi guda biyu. Bala…
Read More...
Labarai

Ganduje ya mayarwa da sule lamido martani akan maganar sauya sheka da zeyi

Yusuf Muhammad Naguri May 12, 2025 0
PDP Za Ta Mutu A Disamba 2025, Ganduje ya mayarwa Lamido martani Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana rahotannin…
Read More...
Labarai

Jigon APC Ya Zargi Gwamnatin Tinubu da Mayar da Su Saniyar Ware a Raba Mukamai

Yusuf Muhammad Naguri May 12, 2025 0
Babba a jam'iyyar APC, Dr. Mohammed Santuraki ya bayyana rashin jin dadinsa a kan yadda gwamnatin tarayya ta yi nadi a NCDC Ya bayyana cewa duk da jiharsa ta Neja ta kawo kuri’u sama…
Read More...
Labarai

Kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP ta naɗa Bukola a matsayin shugaban kwamitin sulhu

Yusuf Muhammad Naguri May 12, 2025 0
Kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP tare da tsoffin gwamnonin jam’iyyar sun nada tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya Bukola Saraki, a matsayin shugaban kwamitin sulhu mai mambobi…
Read More...
Previous 1 2 3 4 5 6 … 10 Next

Latest News

Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar…

Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da…

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato…

Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300,…

Prev Next 1 of 1,741
Popular Topics
  • Labarai6308
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar…

Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta…

1 week ago

Sojoji Sun Kashe ‘Yan…

1 week ago

Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,741

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar…

Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da…

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.