Sakin nasu yazo ne bayan umarnin da gwamnatin tarayya ta bawa Jihohi, kan su rage Cunkoso a gidajen gyaran da’ar, saboda annobar Coronavirus. Read More...
Hedikwatar Tsaro ta
kasa ta sanar da cewa kimanin Yan bindiga 200 ne suka mutu, biyo bayan barin
wutar da Rundunarsu da Operation Hadarin Daji suka kaddamar ta sama a maboyarsu
na!-->… Read More...
Gwamnan jihar Jigawa Muhammad Baduru Abubakar ya rantsar da sabon babban Khadin Jihar tare da karin wasu alƙalan manyan kotuna a fadar gwamnatin jihar a jiya.
Da yake magana a wurin!-->!-->!-->… Read More...
Rilwanu Sulaiman ya fada a taron ganawar masu ruwa da tsaki, tare da gwamnatin jihar Bauchi cewa soke hawan ya zama tilas sanadiyyar annobar corona a fadin duniya. Read More...
Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar ya amince da a gudanar da sallar Idi kamar yadda aka saba amma bisa sharadin shawarar cewa Mata da ƙananan yara da kuma tsofaffi ba!-->… Read More...
Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar wanda ya karbi gudunmawar ya yabawa kokarin bankin wajen kula da al’umma, inda ya bukaci sauran kamfanoni da masu hannu da shuni, su yi koyi da… Read More...
Salisu Shehu ya kuma taya musulmai murnar gudanar da azumin watan Ramadan na bana, inda yayi addu’ar Allah SWT ya bawa dukkan musulmai damar ganin wani watan na Ramadan cikin koshin… Read More...
A wata sanarwa da kakakin shugaban kasa, Femi Adesina, ya fitar, yace kwamitin karta kwanan yayi masa bayani akan matakan da za a dauka a gaba, wajen magance annobar a kasarnan. Read More...