Kungiyar Fulani Miyatti Allah Kautal Hore ta kasa reshen Jihar Jigawa hadin gwiwa da ma’aikatar ruwa ta jiha, na shirin samar da fanfunan burtsatse ga al’ummar Fulani a rugage 270 zuwa farkon shekara mai kamawa. Shugaban kungiyar na jiha Malam Umar Kabiru Dubantu Hadejia shine ya sanar da haka Continue reading
Jigawa
Dan majalisar Dattawa mai wakiltar Jigawa ta tsakiya, Senator Sabo Muhammad Nakudu, ya bada gudummawar kwamfutoci ga dalibai 35 ga dalibai biyar-biyar na kananan hukumomin 7 da yake wakilta wadanda suke karatu a manyan makarantu daban-daban. Da yake mika kwamfutocin ga daliban a ofishin Kungiyar ci gaban masarautar Dutse, Senator Sabo Nakudu ya ce ya […]Continue reading
A wani Mataki na Rage Cunkoson Dalibai a Makarantu, Gwamnatin Jihar Jigawa zata gina Manyan Makarantu 5 a Masarautu 5 da suke fadin Jihar nan akan kudi Naira Biliyan 2. Kwamishinan Ma’aikatar Ilimi, Kimiyya da Fasaha ta Jihar Jigawa Dr Lawan Yunusa Danzomo, shine ya bayyana hakan a lokacin da yake jagorantar Mambobin Kwamatin Kungiyar […]Continue reading
Tawagar jihar Jigawa bisa jagoranci gwamna Muhammad Badaru Abubakar ta sauka a kasar Netherlands. Tawagar ta samu tarba a filin jirgin saman Amsterdam daga jakadiyar Nigeria a kasar Netherlands Dr Eniola Ajayi da sauran manyan jamiai daga ofishin jakadancin da suka hadar da Oluremi Oliyide da Olufemi Olonijolu da kuma Maxwell Anu-Okeke. A jawabinta na […]Continue reading
A wani bikin da aka gudanar yau a Dutse, Gwamna Badaru yace jihar Jigawa na fuskantar kalubale daban-daban. Yace majalisun kananan hukumomi a jiharnan sun samu cigaba sosai karkashin manufofin cigaba, duk da kalubalen tattalin arziki da na jin dadin mutane da jihar ke fuskanta. Gwamnan ya bukaci shugabannin kananan hukumomin da su yi koyi […]Continue reading
A wani labarin kuma, gwamnatin jihar Jigawa ta kulla yarjejeniya da Jamiar Mata ta Afhad dake Undurman a kasar Sudan domin tura ‘yanmata 100 zuwa jami’ar su yi karatun aikin likita Kwamishinan Ilmi, Kimiyya da Fasaha na jihar, Dr Lawan Yunusa Danzomo ya sanya hannu a madadin gwamnatin jiha yayin da Dr Abdallah Zakariyya ya […]Continue reading
Gwamnatin jihar Jigawa ta bayyana rashin jin dadinta bisa samun rahotanni kan yadda wasu shugabannin majalisun kananan hukumomin jihar nan masu barin gado ke yanka gandun daji da gonaki da kuma filayen gwamnati suna sayarwa daidaikun jama’a a yankunan su. Wata sanarwa mai dauke daga kwamishinan ma’aikatar kasa da samar da gidaje da raya birane […]Continue reading
A Najeriya kungiyar masu sarrafa shinkafa ta kasa ta nuna rashin jin dadin ta game da kwamitin majalasar kasar mai kula da koken jama’a na kira da hukuma hana fasa kwauri ta kasa da ta mayar wa masu yan kasuwar birnin Ibadan na jahar Oyo shinkafar da aka shigo da ita cikin kasa ba bisa […]Continue reading
Gwamnan Jihar Jigawa Muhammad Badaru Abubuakar da ke arewacin Najeriya ya ce jiharsa na da kudin da za ta iya biyan ma’aikatanta duk da barazanar NNPC na cewa ba zai bayar da kosisi ba daga asusun tarayya da da ake rabawa jihohi. Gwamnan ya ba da tabbacin ne yayin da yake yi wa ma’aikata jawabi […]Continue reading
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Jigawa (JISIEC) ta sanya ranar Asabar 26, ga watan Yunin Shekarar 2021 a matsayin ranar da zata gudanar da zabuka a Kananan Hukumomi 27 dake Jihar. Shugaban hukumar, Alhaji Adamu Ibrahim Roni ne ya bayyana hakan Yayin da yake gabatrtwa da wakilan jam’iyyun siyasa da masu ruwa da […]Continue reading