Ana bukatar duk mai neman aikin ya shigar da bayansa cikin adireshin don sanin wuri da lokacin rubuta jarrabawar tantancewar Cigaba
Jigawa
Idan ka tanadi wannan abubuwan, to kana bukatar ka fara da guri dan kadan ( mini size) kasan cewar na farin shiga cikin harkar.
Idan kasar gun;Cigaba
Yace daga cikin asibitocin masu zaman kansu da suka yi rijistar shiga shirin sun hadar da guda uku a garin Hadejia da daya a Dutse da daya a Ringim da uku a Kazaure da kuma daya a Maigatari da daya a BaburaCigaba
Kwamishinan yada labarai na jihar nan Malam Ibrahim Mamser ne ya bayyana hakan bayan zaman majalissar zartarwa ta jihar da aka gudanar karkasahin gwamna Muhammadu Badaru Abubakar a gidan gwamanti dake dutse.Cigaba
Kwamishinan yada labarai, matasa da wasanni, Bala Ibrahim Mamsa, ya sanar da hakan jim kadan bayan kammala taron majalissar da aka gudanar a gidan gwamnati dake Dutse.Cigaba
Alhaji Sagir Ahmad wanda Gwamanan ya nada domin ya yi aiki a matsayin Kwamishinan filaye ana tsammanin zai kawo sabbin tsare tsare na zamani da zasu kawo cigaba a ma’aikatar.Cigaba
Shugaban Kungiyar na Jihar Jigawa Alhaji Adamu Haruna Maigoro Hadejia, shine ya bayyana hakan inda ya kara da cewa wasu Manoman sun fara dawowa da kudaden da suka karba na Bashin.Cigaba
Da yake jawabi ga manema labarai a Abuja, kakakin gamayyar, Abdul-Azeez Suleiman, yace gammayyar zata hada kan daruruwan matasa a yankin, wajen fitowa kan tituna har sai an biya musa bukatunsu.Cigaba
Kakakin rundunar yan sandar jihar jigawa SP Abdu Jinjiri ne ya tabbatar da faruwar lamarin ga manema labarai a Dutse.Cigaba
Don haka ne “kungiyar yan jaridu reshen jihar Jigawa take yabo ga Sawaba FM da wannan hobbasa da kuma kokarin da kuke yi har ma da ragowar shirye-shiryenku cikin kwarewa da kuma bin dokar aiki.”Cigaba