Browsing Category
Labarai
Majalisar Kasa Na Shirin Zartar Da Babban Kudiri Don Farfado da Noma A Nijeriya
Kudirin samar da asusun
habbaka aikin gona na kasa ya tsalleke karatu na biyu a gaban majalissar
Dattawa ta kasa.
Sanata mai wakiltar Nasarawa ta yamma Sanata Abdullahi Adamu wanda!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hotunan Matashin da ya Ƙuduri Aniyar Zuwa Duk Ƙasashen Duniya, Ya Iso Nijeria
Wani Matashi ɗan ƙasar Australian mai shekaru 27 ya ƙuduri aniyar ziyarar duk ƙasashen dake Duniya. Babban burinsa shi ne ya kasance Matashi mai mafi ƙarancin shekaru ɗan asalin ƙasar!-->…
Read More...
Read More...
Wasu Ƴan Sanda Sunyi Aika-Aika Har An Rasa Rai a Jigawa
Rundunar yan sandan jiharnan ta tabbatar da bige wata mata mai suna Hauwa Danladi Turis, da wasu mutane 4, wanda jami'anta sukayi da motor rundunar, da yayi sanadi rasa ranta, tare da!-->…
Read More...
Read More...
Tsauraran Hukuncin Da Ya Kamata Buhari Ya Dauka Kan Gwamnonin Arewa – Sultan
Mai martaba sarkin musulmi
Alhaji Sa’ad Abubakar yayi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya dauki mataki
kan gwamnonin da suka gaza dakile matsalolin al’umarsu, da suka hadar da!-->…
Read More...
Read More...
Kwastam Zata Fara Rufe Shagunan Dake Sayar Da Shinkafar Waje A Kano Da Jigawa
Hukumar dake yaki da Fasakwauri ta Kasawato Kwastam ta shirya tsaf domin kulle duk wani shagon da aka kama ya sayar da shinkafar kasar waje da sauran abubuwan da gwannatin kasar nan!-->…
Read More...
Read More...
Jawabin Sarkin Kano Kan Matsalolin Arewa Da Suka Jawo Cece-Kuce
Mai Martaba Sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sanusina II yace ‘yan Arewana daf da ruguza kawunansu matukar suka kasa magance dumbin matsalolin dake fuskantarsu.
Sarki Sanusi wanda yayi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dan Majalisa Ya Bayarda Tallafin Fam Din Jamb Ga Dalibai 200 A Jigawa
An gabatar da taron tallafawa Dalibai 200 da fam din Jamb a karamar hukumar Hadejia, wanda dan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Hadejia Barr. Abubakar Sadik Jallo ya!-->…
Read More...
Read More...
Wata Mata Ta Kashe Mijinta Har Lahira Akan Cajar Waya A Katsina
Wata matar aure yar shekara 17 mai suna Rabi Rabiu, ta kashe mijinta har lahira mai suna Shamsu Salisu a ranar Larabar da ta gabata a jihar Katsina, a lokacin da suke jayayya da juna!-->…
Read More...
Read More...
Shawarar Da Yan Majalisa Suka Bawa Shugaba Buhari Don Shawokan Matsalar Tsaro
Shugaba Muhammadu Buhari ya tattauna da shawagabannin majalisar dokoki kan kalubalen da Najeriya ke fusanta kan al'amuran tsaro jiya, a Abuja.
Yayinda suka amince da cewa za suyi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Nijeriya Ta Dauki Matakin Rigakafi Kan Cutar Corona Virus
Gwamnatin tarayya tace tana iyakokarinta dan ganin ta dakatar
da yaduwar zazzabin cutar Lassa, wanda ya watsu a sassa daban-daban da ke fadin
kasar nan tun shigowar wannan shekarar ta!-->…
Read More...
Read More...