An Samar da Cibiyar Gwajin Korona A Arewa Maso Gabashin Nijeriya
Farfesa Ahmad ya bayyana cewa, haka kuma Asibitin zai iya gwada wanda ake zargin yana dauke da kwayar cutar dake Borno, Yobe, Adamawa da wasu jihohin da ke makotaka da su.
Read More...
Read More...