Browsing Category
Lafiya
Adamawa ta bi sahun Mayar da Almajirai Jihohinsu
Gwamnatin jihar Adamawa ta fara mayar da dalibai sama da
400 zuwa jihohin su na asali.
Sakataran Gwamnatin jihar Bashir Ahmad, ya bayyana haka a
yayin da aka fara mayar da almajiran!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa Tayi Rabon Tallafin Buhun Masara 1,160 A Kirikasamma
Mataimakin shugaban karamar hukumar, Malam Al`asan Mattafari shine ya kaddamar da rabon masarar amadadin shugaban karamar hukumar, Alhaji Salisu Garba Kubayo.
Read More...
Read More...
Tsautsayi: Hatsarin Mota Ya Lakume Rayuwar Mutane 11
Jami’in hulda da Jama’a na hukumar lura da kiyaye dokokin tuki Jihar Ondo Mista Babatunde Akinbiyi shine ya bayyana haka cikin wata sanarwa da aka rabawa manema labarai.
Read More...
Read More...
Jihar Jigawa ta tayi kwangilar kamfani don yiwa Almajiran da aka koro gwajin Korona
Bayan da jihohin Arewa suka cimma matsaya akan dakatar da al'amarin Almajirci a yankin, ta hanyar mayar da kowanne Almajiri garin da ya fito, yanzu haka jihar Jigawa ta karbi irin…
Read More...
Read More...
Za’a Hana Almajirai Bara a Jigawa Saboda Korona
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana haka a jawabin da ya yiwa al’ummar jihar nan dangane da samun rahotan bullar cutar corona.
Read More...
Read More...
Sabbin Bayanai Kan Halin da Ake Ciki A Jigawa Kan Cutar Korona
Sai dai an samu bambancin lissafi idan aka kwatanta da alƙaluman da hukumar NCDC ta bayyana na masu ɗauke da cutar, hukumar a daren jiya ta ce, tana da labarin mutane 7 ne kacal dake da…
Read More...
Read More...
An samu ƙarin masu Korona 2 a Jigawa, Gwamna Badaru ya dauki Sabbin matakai
An samu masu ƙarin masu Korona a Jigawa Gwamna Badaru Muhammad ya dauki Sabbin matakai. Ga kadan daga cikin jawabinsa a Daren Yau.
1- Sakamakon samun sabbin masu ɗauke da cutar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Babban Matakin Da Mutanen Jigawa Ya Kamata Su Dauka Don Gujewa Zazzabin Cizon Sauro
Shirin yaki da zazzabin cizon sauro na jihar Jigawa ya
shawarci al’umma dasu tabbatar da tsaftace muhallansu domin kare kai daga
kamuwa da zazzabin cizon sauro na malaria.
Jami’in!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Samar da Cibiyar Gwajin Korona A Arewa Maso Gabashin Nijeriya
Farfesa Ahmad ya bayyana cewa, haka kuma Asibitin zai iya gwada wanda ake zargin yana dauke da kwayar cutar dake Borno, Yobe, Adamawa da wasu jihohin da ke makotaka da su.
Read More...
Read More...
Shin Da gaske Likitocin China da suka zo Nijeriya na Dauke da Korona?
Ministan labarai da al’adu, Alhaji Lai Muhammad, wanda daya ne daga cikin membobin kwamitin ya karyata labarin da ake yadawar.
Read More...
Read More...