Browsing Category
Lafiya
Gwamnatin Jigawa ta Godewa Babban Attajirin Nijeriya Aliko Dangote
Bayan isowar tallafi daga Mashahurin dan kasuwar kasar nan Alhaji Aliko Dangote, gwamnan jihar Jigawa Muhammad Badaru ya yabawa dan kasuwar bisa gudummawar da ya bawa jihar Jigawa a!-->…
Read More...
Read More...
Filayen Jirgin Sama Zasu Dawo Aiki Bisa Wani Sharadi
Shugaban kwamitin karta kwana na shugaban kasa kan cutar corona, Boss Mustapha, ya sanar da haka wajen taron manema labarai na kwamitin a Abuja.
Read More...
Read More...
Darasin Korona: Nijeriya zata fara zuba Makudan Kudade Don Binciken Magunguna
Bugu da kari Shugaba Buhari, ya amince da karin kudin hukumar na shekarar 2020 zuwa naira biliyan 7 da miliyan 5, sabanin naira biliyan 3 da yake a baya.
Read More...
Read More...
Maganar Shugaba Buhari Bayan Nijeriya Tayi Bankwana Da Polio
Shugaba muhammadu Buhari ya taya yan najeriya murna biyo bayan bankwana da kasar tayi daga cutar shan inna, yayin nuna godiyarsa ga wanda suka taimaka na gida dana waje, bisa!-->…
Read More...
Read More...
Karar Kwana: Tsawa Ta Kashe Jami’an Kiyaye Haddura A Nijeria
Ance tsawa ta fada kan jami’an a ofishinsu dake tsohon toll gate a Ilese, yankin karamar hukumar Ijebu ta Arewa da Gabas, dake jihar.
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya Ta Kammala Shirin Mika ikon kula da Manyan Titunan Kasarnan Ga Masu Zuba Jari
Fashola yace Zangon farko na aiki zai lakume kudi naira biliyan 163 da miliyan 320, akan kimanin naira biliyan 16 domin kowane titi guda daga cikin goman.
Read More...
Read More...
Da Matsala: Mutane Miliyan 13 Zasu Rasa Aikinsu A Nijeriya – Rahoto
Babbar mai magana da yawun bakin hukumar, Elisabeth Baris ta fada cikin wata sanarwar da hukumar ta fitar cewa ana bukatar kudi sama da dala Miliyan 182 domin cigaban ayyukan ceton…
Read More...
Read More...
Sauran Kiris Duk Masu Korona A Jigawa Su Warke
Wadannan shawarwari ne a takaice da zasu iya taimakawa idan ka san su kafin ka fara koyon programming. Sai dai a kullum abunda ake kara fadakar damu dashi juriya, hakuri da kuma…
Read More...
Read More...
Lallai Ya Kamata A Yiwa Dokar Fyaɗe Garambawul – Kungiyoyin Kare Haƙƙin Mata
A shafukan sada zumunta ma, mutane da dama na ta nuna bacin ransu da kuma kokarin kwato wa matashiyar da kuma yarinyar ‘yancinsu, tare da kawo karshen matsalar fyade a ƙasar nan.
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa zata sharewa Jama’ar Kazaure Hawaye kan matsalar Ruwa da aikin Miliyan 529
Gwamnatin Jihar Jigawa tana gudanar da aikin shimfida
bututun samar da ruwan sha mai tsawon kilomita 28 kan kudi naira miliyan 529 a
garin Kazaure.
Manajan Daraktan hukumar samar da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...