Browsing Category
Siyasa
Kungiyoyin Kwadago da Gwamnatin Tarayya sun samu sabani kan gazawar biyan albashin ma’aikata
Kungiyoyin Kwadago da Gwamnatin Tarayya sun samu sabani kan gazawar biyan albashin ma’aikata na Naira dubu 35.
Ma’aikatan gwamnatin tarayya, a wata tattaunawa daban-daban da suka yi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya na iya waiwaitar Majalisar kasa domin yin duba kan kasafin kudin 2024
Ministan Kudi, Wale Edun, ya ce Gwamnatin Tarayya na iya waiwaitar Majalisar kasa domin kara duba kan karin kudaden shiga a kasafin kudin 2024 idan kasar ta samu ingantaccen tsarin!-->…
Read More...
Read More...
Yan majalissa 109 sun sadaukar da albashinsu ga iyalan wadanda harin Bam ya rutsa da su a Tudun Biri
Yan majalissa 109 na kasar nan sun sadaukar da albashinsu na wata daya, wanda ya kai Naira Miliyan N109 ga iyalan wadanda harin Bam ya rutsa da su a Tudun Biri da ke karamar hukumar!-->…
Read More...
Read More...
Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bar bashin Naira tiriliyan 1.5 a ma’aikatar Ayyuka
Ministan Ayyuka, David Umahi ya ce Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bar bashin Naira tiriliyan 1.5 a ma’aikatar.
Umahi ya ce ma’aikatar ta kafa kwamitoci shida saboda!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mata zasu samu ilimi tare da sana’a a karkashin sabuwar gwamnatin jihar Katsina
Mai ba Gwamnan Jihar Katsina shawara ta musamman kan ilimin ‘ya’ya mata a jihar, Hajiya Jamila Abdu Mani, ta bayyana cewa duk wata ‘ya mace a jihar za ta samu ilimi tare da sana’a a!-->…
Read More...
Read More...
Kasafin kudin shekarar 2024 ba zai fuskanci maimaicin ayyuka ba – Philip Agbese
Mataimakin kakakin majalisar wakilai,ta kasa Philip Agbese, ya ce kasafin kudin shekarar 2024 ba zai fuskanci maimaicin ayyuka ba.
Da yake magana a cikin shirin Sunrise Daily na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta sanar da fara aiwatar da dokar kare hakkin masu lalurar nakasa
A wani yunkuri na kare hakkin nakasassu da inganta rayuwarsu a Najeriya, gwamnatin tarayya ta sanar da fara aiwatar da dokar kare hakkin masu lalurar nakasa daga watan Janairu.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jami’yyar PDP ta kalubalanci gwamnatin jihar Jigawa bisa cire kudade ba bisa ka’ida ba
Jami’yyar PDP a jihar Jigawa da kalubalanci gwamnatin jihar bisa cire kudade daga cikin asusun kananan hukumomi ba bisa ka’ida ba, domin daukar nauyin zaben kananan hukumomi dake tafe!-->…
Read More...
Read More...
Femi Gbajabiamila ya musanta ware masa makudan kudade daga cikin kasafin kudin shekarar 2024
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa Femi Gbajabiamila, ya musanta labarin da ake yadawa a yanar gizo cewa an ware masa makudan kudade daga cikin kasafin kudin shekarar 2024!-->…
Read More...
Read More...
Rashin danganata ta kusa tsakanin Jamhuriyar Benin da Najeriya na kawo cikas ga cigaban kasashen…
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yace rashin danganata ta kusa tsakanin Jamhuriyar Benin da tarayya Najeriya na kawo cikas ga cigaban kasashen biyu.
Bola Ahmed Tinubu ya fadi haka ne!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...