Browsing Category
Tattalin Arziki
Ana cigaba da musayar ra’ayoyi kan batun karin kudin man fetur
Ana ci gaba da musayar ra’ayoyi da Allah wadai kan matakin karin farashin man fetur daga naira 540 zuwa naira 617 kowace lita na baya-bayan nan.
Shugaban kungiyar kwadago na kasa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tsohon Kwamishina a Jihar Kano ya soki bukatar binciken Ganduje
Tsohon Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Malam Muhammad Garba, ya maida martani kan zargin da ake yi cewa tsohon Gwamna Abdullahi Ganduje ya karbo rancen!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnati na sake duba albashin ma’aikatanta a wani mataki na dakile illar cire tallafin man fetur
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya baiwa ma’aikatan kasar nan tabbacin shirin gwamnati na sake duba albashin ma’aikatanta a wani mataki na dakile illar cire tallafin man!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya za ta dauki mataki kan hauhawar farashin kayan abinci
Gwamnatin Tarayya ta hannun Hukumar Kare hakkin mai saye da sayarwa ta Tarayya, za ta fara sanya takunkumi ga mambobin kungiyoyin kasuwanci da ke da alaka da cin hanci da rashawa,!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya bayar da umarnin sake duba shirin biyan N8,000 ga talakawan Najeriya
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayar da umarnin sake duba shirin gwamnatinsa na biyan Naira dubu 8,000 duk wata ga talakawan kasar miliyan 12 na tsawon watanni shida, a wani mataki na!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Namadi ya gargadi masu son karkatar da takin zamani da aka samar domin manoma
Gwamna Malam Umar Namadi ya kaddamar kwamitin siyarwa da na rabon takin zamani, Tirela 200 na NPK domin manoman jihar.
Gwamnan ya kuma gargadi kwamitin da su ji tsoron Allah, tare!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama wasu mutane biyu da ake zargi da mallakar jabun dalar Amurka
Jami’an tsaron farin kaya ta kasa Civil Defence reshen jihar Jigawa sun kama wasu mutane biyu da ake zargi da mallakar jabun dalar Amurka dubu 30 da dari 9
Kakakin hukumar CSC Adamu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Namadi ya rage farashin taki da ₦9000 duk buhu
Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar A. Namadi FCA a yau Juma'a ya kaddamar da Kwamatin Kula da sayar da takin zamani na Gwamnati Jiha a karkashin Shugaban Kwamatin Shugaban Ma'aikata na!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasar Tinubu ya karɓo rancen $800M
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasar Bola Tinubu ya karɓo rancen dala miliyan 800 don gudanar da shirin samar da tallafi ga masu ƙaramin ƙarfi a ƙasar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan batun samar da abinci a Najeriya
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan batun samar da abinci a ƙasar.
Mai magana da yawun shugaban ƙasar Dele Alake, ne ya bayyana haka ga manema labarai a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...