Browsing Category
Tattalin Arziki
Gwamnatin tarayya ta kashe Naira Biliyan 36 wajen biyan tallafin wutar lantarki cikin watanni uku
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya NERC, ta ce gwamnatin tarayya ta kashe Naira biliyan 36 wajen tallafin wutar lantarki a rubu'in farko na shekarar 2023.
A cikin rahotonta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
CBN ya gargadi jama’a da kada su yi dinga wulakanta kudin naira
Babban bankin Najeriya (CBN) ya gargadi jama'a da kada su yi dinga wulakanta kudin naira.
Babban bankin ya tabbatar wa al’umma cewa zai yi kokari wajen ganin an samu kudaden da za a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Matatar man Fatakwal za ta fara aiki a karshen shekara
Shugaban Kungiyar Kwadago (TUC), Festus Osifo, ya ce shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da tabbacin cewa matatar man Fatakwal za ta fara aiki a karshen shekara.
Osifo, tare da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bola Tinubu yayi alkawarin samar da motocin sufuri 3,000 ga matafiya a fadin Najeriya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yayi alkawarin samar da motocin sufuri a dukkan jihohin Najeriya da kananan hukumomin a farashi mai sauki.
Shugaban kasar ya ce gwamantin sa zata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama mutane 8 da bacewar Naira biliyan 4 mallakar gwamnatin jihar Kano
Shugaban Hukumar Korafe-korafen Jama’a da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano Muhi Magaji Rimin Gado, a jiya ya tabbatar da cewa hukumar ta kama mutane 8 da bacewar Naira!-->…
Read More...
Read More...
Kara yawan shekarun yin ritaya zai kara tabarbare matsalar rashin aikin yi
An shawarci gwamnatin tarayya da ta sauya tsarin shekarun ritayar ma’aikata da kuma yin watsi da bukatun kungiyoyin kwadago na kasar nan.
Wata farfesa a fannin jagoranci da ba da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta tara $500M domin inganta tsarin samar da abinci
Mataimakin shugaban kasa Kashin Shettima ya bayyana cewa Najeriya ta tara kimanin rabin dala bilyan daya, domin samar da sabbin tsare-tsare masu riba, a yunkurin samar da tsari mai!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Buhari ce ta kara kudin makaranta na kwalejojin hadaka (FGC)
Ma’aikatar ilimi ta tarayya ta ce gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ce ta sake duba sabon tsarin biyan kudin makaranta na kwalejojin hadin kai.
Hakan na kunshe ne a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kananan hukumomin Birniwa, kiri kasamma da Guri sun kaddamar da kwamitin siyar da taki
An kaddamar da kwamitin membobi goma sha daya kan sayar da taki a kananan hukumomin Birniwa, kiri kasamma da Guri.
Da yake kaddamar da kwamitin, shugaban karamar hukumar, Hon Umar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Civil Defence sun tabbatar da kama wasu barayin mai
Jami’an hukumar tsaro ta Civil Defence a jihar Legas sun tabbatar da kama wasu barayin mai a yankin Ajah a jihar.
An kame wadanda ake zargi da satar man lokacin wani aikin sintiri!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...