Browsing Category
Tattalin Arziki
Gwamnatin tarayya zata kaddamar da rabon tallafin kudade ga magidanta miliyan 15
Ministar harkokin jin kai da yaki da talauci Betta Edu tace gwamnatin tarayya zata kaddamar da tallafin tura kudade na wucin gadi ga magidanta miliyan 15 a ranar 17 ga watan da muke!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyun adawa 11 a Kasar Zambiya sun kalubalanci matsin tattalin arziki dake karuwa a kasar
Gamayyar jam’iyyun adawa 11 a Kasar Zambiya sunyi wata hadin giwa domin kalubalantar matsin tattalin arziki, talauci da fatara da kuma rashin aikin yi da suka ce ya karu a gwamnatin!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Jigawa tace zata fifita muradun alumma wajen tsara kasafin kudin 2024
Kwamishinan kasafin kudi da tsare-tsaren tattalin arziki Alhaji Babangida Umar Gantsa ya sanar da hakan a lokacin taron tattaunawa kan tsara kasafin kudin badi da masu ruwa da tsaki.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Za’a kawo karshen hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a Najeriya
Ma’aikatar bunkasa albarkatun kasa tayi gargadi ga masu hakar ma’adanai na ketare ba bisa ka’ida ba, wadanda ke daukar nauyin yan bindiga domin samun damar kawar da hanlakin hakumomi!-->…
Read More...
Read More...
Lokaci kawai muke jira mu tsunduma yajin aiki da kuma gagarumar zanga-zanga
Kungiyar kwadago ta NLC ta musanta batun sabawa umarnin kotu dangane da yajin aikin sai baba ta gani da zata tsunduma a ranar Talata mai zuwa.
An bayar da rahotan kungiyar na mayar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnati ta biya tallafin man fetur kimanin ₦169.4Bn domin farashin lita ya tsaya kan ₦620
Duk da tabbataci da hawa teburin naki da shugaban kasa Bola Tinubu yayi tare da kafewa kan cewa tallafin man fetur ya tafi, binciken jaridar Dailytrust ya bayyana cewa gwamnatin!-->…
Read More...
Read More...
Bincike ya nuna ayyukan layin dogo da dama a fadin Najeriya sun tsaya cak saboda rashin kudi
Ayyukan layin dogo da dama na sama da naira tiriliyan 16 a fadin kasar nan sun tsaya cak saboda rashin kudi, kamar yadda wani binciken jaridar Daily Trust ya nuna.
Wannan ci gaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kafa kwamitoci da za su binciki wasu manyan makarantun ilimi biyu bisa zargin karkatar da kudade
Gwamnan jihar Jigawa Mallam Umar Namadi ya kafa kwamitoci da za su binciki wasu manyan makarantun ilimin jihar biyu mallakin gwamnati bisa zargin karkatar da kudade.
Makarantun sun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu ya amince da kudi naira biliyan 50 domin taimakawa jihohin arewa maso yamma
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaban kasa bola Tinubu ya amince da kudi naira biliyan 50 domin taimakawa jihohin arewa maso yamma da ayyukan ta’addanci!-->…
Read More...
Read More...
Zulum ya ba da chekin N2Bn ga kungiyar kwadago ta kasa (NLC), domin raba wa ma’aikatan jihar Borno
Gwamnan Jihar Borno Babagana Zulum ya ba da chekin Naira biliyan biyu ga kungiyar kwadago ta kasa (NLC), domin raba wa ma’aikatan jihar a matsayin rance mara ruwa mai wa’adin watanni!-->…
Read More...
Read More...