Browsing Category
Tattalin Arziki
An hana shigo da shanu, rakuma, tumaki, dabino da sauran kayan abinci daga Jamhuriyar Nijar
Hana shigo da shanu da rakuma da tumaki da dabino da sauran kayan abinci daga Jamhuriyar Nijar din ya biyo bayan rufe iyakokin kasar da hukumomin Najeriya suka yi.
‘Yan kasuwa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Magidanta 400,000 za su amfana da tallafin rage radadi n cire tallafin man fetur a jihar Borno
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, yace gwamnatinsa zata kara yawan adadin magidanta da za su amfana da tallafin rage radadi daga dubu dari uku zuwa dubu dari hudu.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri da gwamnatinsa dangane da cire tallafin man fetur
Shugaba Bola Tinubu ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri da gwamnatinsa dangane da cire tallafin man fetur, yana mai cewa matakin na da amfani ga kasar nan gaba.
Tinubu ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya zata baiwa kowacce jiha kudi N5Bn domin tallafawa talakawa a jihohinsu
Gwamnatin tarayya ta amince ta baiwa kowacce jiha da birnin tarayya Abuja kudi Naira biliyan 5 domin siyo kayan abinci da nufin rabawa ga talakawa a jihohinsu.
Gwamna Babagana!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Babangida ya bar abin alfaharin da ba za a taba mantawa da shi ba lokacin yakin basasar Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya taya tsohon shugaban kasa na mulkin soja Janar Ibrahim Badamasi Babangida (mai ritaya) murnar cika shekaru 82 a duniya.
Tinubu, a cikin wata sanarwa da mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan kasuwan Arewacin Nigeria suna asarar kimanin Naira biliyan 13 a duk mako
‘Yan kasuwan Arewacin Nigeria sun koka akan yadda suke asarar kimanin Naira biliyan 13 a duk mako, sakamakon rufe iyakokin kasar da aka yi da Jamhuriyar Nijar.
Idan zamu iya tunawa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Yobe ta kuduri aniyar kaddamar da rabon kayan abinci ga mutane sama da 400,000
Gwamnatin jihar Yobe ta kuduri aniyar kaddamar da rabon kayan abinci da sauran kayan abinci ga gidaje sama da dubu 80,000 ga mutane sama da dubu 400,000 a fadin kananan hukumomi 17 na!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Kwara ta karbi tireloli biyu na shinkafa daga gwamnatin tarayya
Kayayyakin sun hada da buhunan shinkafa 1,200 na daga cikin kokarin da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ke yi wajen ganin an shawo kan matsalar wahalhalun da ke faruwa a kasar!-->…
Read More...
Read More...
Shugabannin kungiyar kwadago za su gana da wata tawaga ta shugaba kasa Bola Tinubu
Shugabannin kungiyar kwadago ta kasa NLC da takwarar su ta TUC sun shirya ganawa da wata tawaga ta shugaba kasa Bola Ahmed Tinubu yau.
Shugaban kungiyar na kasa Joe Ajaero shine ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta amince da farfado da kasuwar duniya dake jihar Jigawa
A wani yunkuri na kokarin samar da ayyukan yi da kuma kara kudaden shiga na jihar a duk shekara, gwamnatin tarayya ta amince da farfado da kasuwar duniya dake jihar Jigawa.
Kasuwar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...