Browsing Category
Tattalin Arziki
Wasu sun bayyana cewa da dusa da kuma barace-barace suke rayuwa saboda tsananin yunwa
Al'ummar wasu yankunan Zamfara da matsalar tsaro ke daɗa rincaɓewa sun ce da dusa da kuma barace-barace suke rayuwa saboda tsananin yunwa.
Rahotanni na bayyana cewa a yanayin da ake!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta yi asarar dala biliyan 100 sakamakon yaƙin da ake yi a yankin arewa maso gabashin ƙasar
Asusun Kula da Ƙananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya Unicef ya ce Najeriya ta yi asarar dala biliyan 100 sakamakon yaƙin da ake yi a yankin arewa maso gabashin ƙasar.
Cikin wani!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Muddin aka kasa cimma matsaya kungiyar kwadago NLC zata tafi yajin aiki na gama-gari
Kungiyar Kwadago ta kasa NLC reshen Jihar Jigawa ta bi sahun takwarorinta na kasar nan wajen shiga yajin aikin gargadi na kwanaki biyu
Shugaban kungiyar na jiha, Comrade Sanusi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya tace ta cimma matsaya da kungiyar kwadago ta TUC
Gwamnatin tarayya tace ta cimma matsaya da kungiyar kwadago ta TUC, na tsawon makonni biyu domin magance matsalar kungiyar.
Wannan na zuwa ne bayan fara yajin aikin gargadi na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya buƙaci Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙara ɓullo da ƙwararan matakan tallafa wa Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya buƙaci Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙara ɓullo da ƙwararan matakan tallafa wa Najeriya a yaƙin da take yi da ta'addanci, saboda mummunar iillarsa ga zaman lafiyar!-->…
Read More...
Read More...
Nan ba da jimawa ba ‘yan Najeriya zasu ga amfanin janye tallafin man fetur
Ministan yada labarai Mohammad Malagi, yace yan Najeriya nan ba da jimawa ba zasu ga amfanin janye tallafin man fetur da gwamnatin tarayya tayi.
Ministan ya bayyana haka jiya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An hana shigo da shanu, rakuma, tumaki, dabino da sauran kayan abinci daga Jamhuriyar Nijar
Hana shigo da shanu da rakuma da tumaki da dabino da sauran kayan abinci daga Jamhuriyar Nijar din ya biyo bayan rufe iyakokin kasar da hukumomin Najeriya suka yi.
‘Yan kasuwa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Magidanta 400,000 za su amfana da tallafin rage radadi n cire tallafin man fetur a jihar Borno
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, yace gwamnatinsa zata kara yawan adadin magidanta da za su amfana da tallafin rage radadi daga dubu dari uku zuwa dubu dari hudu.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri da gwamnatinsa dangane da cire tallafin man fetur
Shugaba Bola Tinubu ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri da gwamnatinsa dangane da cire tallafin man fetur, yana mai cewa matakin na da amfani ga kasar nan gaba.
Tinubu ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya zata baiwa kowacce jiha kudi N5Bn domin tallafawa talakawa a jihohinsu
Gwamnatin tarayya ta amince ta baiwa kowacce jiha da birnin tarayya Abuja kudi Naira biliyan 5 domin siyo kayan abinci da nufin rabawa ga talakawa a jihohinsu.
Gwamna Babagana!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...