Browsing Category
Jigawa
Jihar Jigawa Na Kara Matsa Kaimi Wajen Kulle Iyakarta
Shugaban kwamatin, Alhaji Aliyu Ahmad Aliyu, ya bayyana bukatar hakan lokacin da ya jagoranci 'yan kwamatin zuwa ziyara kan iyakar a garin Birniwa.
Read More...
Read More...
Ma’aikatan Jihar Jigawa Zasu sake zaman Gida na Mako Biyu
Shugaban kwamatin yaki da cutar na jihar kuma kwamishinan lafiya Dtr. Abba Zakar, shine ya sanar da hakan ga manema labarai a jiya talata a birnin Dutse.
Read More...
Read More...
Akwai Gudummawar da ƙere-ƙere da Fasahar Sadarwa Zasu Bayar Wajen Yaƙi Da Korona – NITDA
Majalisar dinkin duniya dai ta sanya ranar 21 ga watan Afrilun kowacce shekara, domin tunawa da irin gudun mawa da kere kere zamani ya bayar, wajen saukaka rayuwa, dama magance…
Read More...
Read More...
Jihar Jigawa ta kaddamar da biyan hakkokin magadan maa’ikatan da suka rasu a bakin aiki Naira…
Babban Akanta na asusun, Mallam Kamilu Aliyu Musa ya sanar da hakan yayin kaddamar da aikin biyan a gidan ‘yan fansho a Dutse, a madadin sakataren zartarwa na asusun Alhaji Hashim Ahmed…
Read More...
Read More...
An yi rabon kayan Tallafi ga waɗanda suka zauna a gida a Kazaure
Shugaban Karamar Hukumar Alhaji Jamilu Uwaisu Zaki ya sanar da hakan ga manema labarai a Dutse.
Read More...
Read More...
Bana Babu Tafsiri Ko Wani Wa’azi Da Zai Tara Mutane Wuri Guda A Ramadan – Sarkin Musulmai
A wata sanarwa wacce sakataren Jama’atul Nasril Islam, Dr. Khalid Abubakar Aliyu ya fitar, Sarkin Musulman ya bukaci dukkan musulmai da suyi sallolinsu a gida, kasancewar baza su…
Read More...
Read More...
Jami’ar Sule Lamiɗo Ta Yi Hoɓɓasa A Yaƙi Da Korona A Jigawa
Jami'ar Sule Lamido dake Kafin Hausa ta bayar da tallafin sanadaran wanke hannu dake kashe kwayoyin Cututtuka ga gwamnatin jihar Jigawa a wani yunkurin bayar da nata tallafin don!-->…
Read More...
Read More...
Jigawa Ta Rungumi Tsarin koya Karatu daga Gida
Shugaban Hukumar ilimi matakin farko na Jiha, Alhaji Salisu Muhammad Birniwa wanda ya bada wannan shawara, ya ce an bullo da shirin ne domin cike gibin karatun dalibai sakamakon zama a…
Read More...
Read More...
Gwamnan Jigawa Yayi Alkawarin Samar da Kayan jin kai ga al’umma Saboda Korona
Sanarwar hakan ta fito ta bakin gwamnan jihar Jihar nan Alhaji Muhammad Badaru Abubakar, a yayin da yake jawabi ga manema labarai bayan taron masu ruwa da tsaki a dakin taro na Ahmadu…
Read More...
Read More...
Gwamnonin Arewa Na Bukatar Kudade Masu Kauri Daga Gwamnatin Tarayya Domin dakile Korona
Kungiyar Gwamnonin Arewa tana bukatar kudade na musamman
daga gwamnatin tarayya domin dakile yaduwar COVID-19 a yankin Arewa.
Shugaban kungiyar kuma gwamnan jihar Filato, Simon!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...