Browsing Category
Tattalin Arziki
Femi Gbajabiamila ya musanta ware masa makudan kudade daga cikin kasafin kudin shekarar 2024
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa Femi Gbajabiamila, ya musanta labarin da ake yadawa a yanar gizo cewa an ware masa makudan kudade daga cikin kasafin kudin shekarar 2024!-->…
Read More...
Read More...
Nan gaba kada Najeriya zata samu ababan hawa masu amfani da hasken rana
Gwamnatin tarayya tace nan gaba kada Najeriya zata samu ababan hawa masu amfani da hasken rana mafi girma a Nahiyar Afrika.
Da yake jawabi a taron koli kan sauyin yanayi na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Rashin danganata ta kusa tsakanin Jamhuriyar Benin da Najeriya na kawo cikas ga cigaban kasashen…
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yace rashin danganata ta kusa tsakanin Jamhuriyar Benin da tarayya Najeriya na kawo cikas ga cigaban kasashen biyu.
Bola Ahmed Tinubu ya fadi haka ne!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu da Kashim zasu kashe sama da ₦10.13Bn a matsayin kudin abinci da tafiye-tafiye
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakin sa Kashim Kashim zasu kashe sama da Naira Bilyan 10.13 a matsayin kudin abinci da tafiye-tafiye, kamar dai yadda kasafin kudin shekarar!-->…
Read More...
Read More...
Atiku ya musanta amfana da kwangilar dake tsakanin kamfanin dake lura da jiragen ruwa da kuma…
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya musanta cewa babu wani abu da ya amfana dangane da dawo da kwangilar dake tsakanin kamfanin dake lura da jiragen ruwa da!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar dattawa ta gayyaci Dele Alake ya bayyana a gaban kwamitin majalisar mai kula da ma’adanai
Majalisar dattawa ta gayyaci ministan ma’adanai, Dele Alake, da ya bayyana a gaban kwamitin majalisar mai kula da ma’adanai ranar Laraba ta mako mai zuwa.
Ana sa ran ministan zai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sabon tsarin mafi karancin albashi zai fara aiki daga ranar 1 ga Afrilu, 2024
Gwamnatin tarayya a jiya Alhamis ta ce sabon tsarin mafi karancin albashi zai fara aiki daga ranar 1 ga Afrilu, 2024.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na kasa Idris!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya zata samar da kamfanoni masu zaman kan su kan kudi Naira Tirilayan 27.5
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatin tarayya zata samar da kamfanoni masu zaman kan su domin samar da kudaden da za’a yi ayyukan raya kasa a cikin kasafin kudin shekarar 2024!-->…
Read More...
Read More...
An fara bincike kan zargin karkatar da kudaden tallafin annobar korona
Kwamitin Majalisar Wakilai na kasa, ya kaddamar da fara cikakken bincike kan zargin karkatar da kudaden tallafi na annobar COVID-19 daga ma’aikatu, da sassan hukumomin gwamnati.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta gargadi manoma kan sayarwa ko karkatar da kayayyakin noman rani da aka basu
Gwamnatin tarayya ta gargadi manoma kan sayarwa ko karkatar da kayayyakin noman rani na shekarar 2023 da aka basu.
Ministan noma da samar da abinci Sanata Abubakar Kyari shine ya yi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...