Browsing Category
Labarai
Shugaba Buhari Ya Bayyana Wadanda Zasu Taimaka Masa A Mulkinsa
Shugaba Buhari yace yana bukatar ingattacciyar majalisar zartarwa da zata taimaka masa wajen cika alkawarukan daya dauka ga ‘Yan Najeriya.
Shugaban ya fadi hakanne a
lokacin daya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sabbin Shugabannin Ƙananan hukumomi 27 na Jihar Jigawa Sun San Matsayinsu
Shubagan Hukumar Zaben ya mika sakon godiya ga jam’iyyun siyasa da jami’an tsaro da kuma kungiyoyin tallafi na kasa da kasa musamman wata gidauniyar tallafawa harkokin zabe ta kasa da…
Read More...
Read More...
Bayan Dogon Jira, Buhari ya Zaɓi Ministoci
Tun bayan sake zabar Shugaban kasa Muhammadu Buhari a karo na biyu aka yi ta zuba ido don ganin ko su wa zai sake zaba a matsayin Ministocinsa.
Shugaba Buhari dai yayi jan kafa a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
INEC Ta Duƙufa wajen Gano Kurakuran Zaɓen 2019 Domin Gyara A 2023
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta ce duba matsalolin da aka fuskanta yayin zaben 2019 da ya gabata zai taimaka wajen samun gyare gyare a babban zaben 2023 dake tafe.
Jami’in!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Daga Ƙarshe: Buhari ya Sauke Shugaban Shirin Inshorar Lafiya ta Ƙasa
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da dakatar da muƙamin Babban Sakataren Shirin Inshorar Lafiya ta Ƙasa, NHIS, Usman Yusuf.
Matakin na Shugaban Ƙasa ya biyo bayan shawarwarin wani!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Gwangwaje Wata Sakandire Da Kyautukan Kayan Karatu
Wata kungiya mai fafutukar inganta ilimi tun daga tushe a Hadejia mai suna Give North Educatioon ta kai ziyara ga makarantar Sakandiren Gwamnati ta Sambo.
Ziyarar dai na daga cikin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Karrama wasu Masu Yiwa Ƙasa Hidima A Gombe
Hukumar yiwa kasa hidima reshen jihar Gombe ta bada lambar yabo ga masu yiwa kasa hidima a jihar 12 daga cikin 1045 da suka samu horo na 2018 rukunin B kashin farko.
Jami’an hukumar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan Kaduna Ya Bayar Da Kwangilar Wasu Manyan Aiyuka
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El’Rufa’I ya rattaba hannu kan wasu kwaskwarima manyan ayyuka da suka hada da tutuna a fadin jihar wanda wani kamfani kasar China zai gudanar da aikin.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Kai Tallafi Ga Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Yiwa Ɓarna
Hukumar kula da lafiyar jiragen ruwa ta kasa ta raba kayan Tallafi na milyoyin naira ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a yankin jihar Katsina.
Da ya ke meka kayayyakin ga!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Ƙaddamar Da Kotun Sauraron Ƙarar Zaɓen Ƙananan Hukumomi Da Za’ayi Ranar 29 Ga Yuni A Jigawa
Babban alkalin alakalai na jihar Jigawa Aminu Ringim ya kaddamar da kotun sauraron korafe korafen zaben kananan hukumomi da za’ayi a ranar 29 ga watan Yuni.
Da yake kaddamar da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...