Browsing Category
Labarai
Dalibai 27,960 Ake Ciyarwa A Makarantun Firamaren Gumel
Akalla yara
yan makarantar firamare 27,960 ake ciyarwa a Karamar hukumar Gumel ta Jihar
Jigawa karkashin shirin ciyar da dalibai yan makaranta na gwamnatin tarayya.
Jagoran
shirin a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Maniyyata 32,402 Yan Najeriya Sun Isa Birnin Madina Domin Hajjin Bana
Hukumar
Alhazai ta kasa tace ta kai maniyyata 32,402 zuwa Birnin Madina na kasar
Saudiyya domin aikin Hajjin bana.
Gabadaya
Alhazan da suka fito daga kowane sashe na duniya, ake sa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya Ta Yabawa Kungiyar Dake Taimakawa Yan Gudun Hijira
Gwamnatin
Tarayya ta yabawa wata kungiyar kasa da kasa dake taimakawa yan gudun hijira
bisa taimakawar da tayi wajen dawo da yan Najeriya da suka rasa matsugunni a
kasashen waje zuwa!-->…
Read More...
Read More...
Matasan Yobe Sun Bukaci Jajircewa Kan Makomarsu
Matasa a Damaturu sun bukaci gwamnatin jihar Yobe da ta karfafa shirin samar da ayyukan yi wajen raba su da zaman kashe wando.
Da yawa daga cikinsu wadanda suka tattauna da Kamfanin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yara 55,774 Aka Yiwa Allurarar Riga Kafin Cutar Polio A Jigawa
Hukumar kiwon lafiya ta jihar jigawa (JPHCDA) tace ta yiwa kananan yara 55,774 allurara riga kafin kamuwa da cutar Shan inna a karamar hukumar Mallammadori a watan Afrilu.
Babban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Abinda Fadar Shugaban Kasa Ta Fada Kan Yadda Majalisa Ta Tantance Ministoci
Fadar Shugaban Kasa ta yabawa Majalisar Dattawa bisa tabbatar da
mutanen da za a nada ministoci, bayan tantance su cikin gaggawa.
Babban Mataimakin Shugaban Kasa kan Kafafen Yada!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shekarau Ya Samu Sabon Muƙami A Majalisa
Shugaban Majalisar dattijai na tarayyar Najeriya Sanata Dr Ahmed Lawn ya bayyana sunan Mallam Ibrahim Shekarau a matsayin shugaban kwamitin harkokin hukumomin gwamnati da dukkan!-->…
Read More...
Read More...
Jahohi Da Sunayen Mutanan Da Majalisa Ta Kammala Tantancewa Domin Naɗawa Ministoci
A cikin kwanaki 5 Majalisar Dattijai ta tantance mutane 43 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika mata. 22 daga ciki dai kawai Ruku'u aka ce suyi su tafi an gama da su sun haye.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar NDLEA Ta Damke Ƙatuwar Mota Maƙare Da Wiwi A Kano
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a jihar Kano ta samu nasarar kama wata mota da ke ɗauke da tabar wiwi mai nauyin kilogiram 103, wacce ta taso daga Zariya zuwa Kano!-->…
Read More...
Read More...
Wayyo: An samu Mummunan Haɗarin Mota a Hanyar Maigatari
A ƙalla mutane bakwai ne suka rasa rayukansu a wani haɗarin mota da ya afku a hanyar Maigatari a ƙaramar hukumar Maigatari dake jihar Jigawa.
Mai magana da yawun Rundunar ‘Yan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...