Browsing Category
Labarai
Yansanda sun Damke Wasu Masu Maganin Gargajiya da Sassan Jikin Mutane
A yaune Juma’a ne rundunar yansanda a garin Ibadan ta gurfanar da wasu mutane 2 dake sana’ar maganin gargajiya gaban Kotun Majistire bayan kama su da laifin mallakar sassan jikin!-->…
Read More...
Read More...
Da Alamun Samun Ambaliyar Ruwa – NEMA
Hukumar Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta shawarci mutanen dake zaune a gabar kogunan Kwara da Binuwai a Jihohin Adamawa da Taraba da su sauya matsugunnai saboda gujewar ambaliyar ruwa.!-->…
Read More...
Read More...
Matsalar Kashi A waje, An Kaiwa Jigawa Agaji
Jami’in dale kula da shirin tsaftar ruwansha na yankin Birniwan Alhaji Isyaku Umar ne ya tabbatar da haka ga manema labarai a yau Alhamis.
Read More...
Read More...
Masu Neman Aikin Dansanda 8,062 Ke Halartar Tantancewa A Jigawa
Rundunar Yansandan Jahar Jigawa tace a kalla masu neman aikin Dansanda 8,062 ne suke halartar aikin tantancewa domin daukar su aikin dansanda.
Jami’in hulda da jama’a a rundunar,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Dattijai Zata Nemo Mafita Ga Matsalar Karancin Zuwan Yara Makaranta
Yace matsalar yaran dake barin makaranta tana bukatar kulawa ta musamman a wajensa, a matsayinsa na tsohon malamin jami’a, sannan kuma wannan sabuwar majalisar ta 9 zatayi kokarin ganin…
Read More...
Read More...
Shugaba Buhari Ya Bayyana Wadanda Zasu Taimaka Masa A Mulkinsa
Shugaba Buhari yace yana bukatar ingattacciyar majalisar zartarwa da zata taimaka masa wajen cika alkawarukan daya dauka ga ‘Yan Najeriya.
Shugaban ya fadi hakanne a
lokacin daya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sabbin Shugabannin Ƙananan hukumomi 27 na Jihar Jigawa Sun San Matsayinsu
Shubagan Hukumar Zaben ya mika sakon godiya ga jam’iyyun siyasa da jami’an tsaro da kuma kungiyoyin tallafi na kasa da kasa musamman wata gidauniyar tallafawa harkokin zabe ta kasa da…
Read More...
Read More...
Bayan Dogon Jira, Buhari ya Zaɓi Ministoci
Tun bayan sake zabar Shugaban kasa Muhammadu Buhari a karo na biyu aka yi ta zuba ido don ganin ko su wa zai sake zaba a matsayin Ministocinsa.
Shugaba Buhari dai yayi jan kafa a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
INEC Ta Duƙufa wajen Gano Kurakuran Zaɓen 2019 Domin Gyara A 2023
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta ce duba matsalolin da aka fuskanta yayin zaben 2019 da ya gabata zai taimaka wajen samun gyare gyare a babban zaben 2023 dake tafe.
Jami’in!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Daga Ƙarshe: Buhari ya Sauke Shugaban Shirin Inshorar Lafiya ta Ƙasa
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da dakatar da muƙamin Babban Sakataren Shirin Inshorar Lafiya ta Ƙasa, NHIS, Usman Yusuf.
Matakin na Shugaban Ƙasa ya biyo bayan shawarwarin wani!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...