Browsing Category
Siyasa
Sanata Mai Mari Elisha Abbo Ya Musanta Zargin Cin Zarafin Wata Mata
Sanata Elisha
Abbo mai wakiltar Adamawa ta Arewa ya musanta zargin cin zarafi da aka yi masa
wanda ‘yansanda suka shigar gaban kotu.
An gurfanar da
sanatan ne ranar Litinin, a gaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ruwa Yayi Gyara a Jigawa, Gidaje 50 Sun Rushe, Mutane 200 Sun Rasa Matsugunnai
Ambaliyar ruwa
ta rusa sama da gidaje 50 tare da raba mutane sama da 200 da matsugunnansu a
Yalleman da Dakayyawa na Karamar Hukumar Kaugama a Jihar Jigawa.
Kamfanin dillancin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Wani Shaida Ya Faɗawa Kotu Yadda APC Tayi Maguɗi a Zaɓen Shugaban ƙasa a Jigawa
Wani shaidar jam’iyyar PDP, Mohammed Tata ya faɗa wa Kotun Sauraron Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Shugaban Ƙasa cewa tilasta masa aka yi ya sa hannu a wani kwafin sakamakon zaɓen Shugaban Ƙasa!-->…
Read More...
Read More...
Sabbin Naɗanaɗen Buhari An Rufe Kura Da Fatar Akuya
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake naɗa Injiniya Boss Mustapha a matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya, SGF da Abba Kyari a matsayin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, CoS.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Masu Neman Aikin Dansanda 8,062 Ke Halartar Tantancewa A Jigawa
Rundunar Yansandan Jahar Jigawa tace a kalla masu neman aikin Dansanda 8,062 ne suke halartar aikin tantancewa domin daukar su aikin dansanda.
Jami’in hulda da jama’a a rundunar,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Dattijai Zata Nemo Mafita Ga Matsalar Karancin Zuwan Yara Makaranta
Yace matsalar yaran dake barin makaranta tana bukatar kulawa ta musamman a wajensa, a matsayinsa na tsohon malamin jami’a, sannan kuma wannan sabuwar majalisar ta 9 zatayi kokarin ganin…
Read More...
Read More...
Shugaba Buhari Ya Bayyana Wadanda Zasu Taimaka Masa A Mulkinsa
Shugaba Buhari yace yana bukatar ingattacciyar majalisar zartarwa da zata taimaka masa wajen cika alkawarukan daya dauka ga ‘Yan Najeriya.
Shugaban ya fadi hakanne a
lokacin daya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sabbin Shugabannin Ƙananan hukumomi 27 na Jihar Jigawa Sun San Matsayinsu
Shubagan Hukumar Zaben ya mika sakon godiya ga jam’iyyun siyasa da jami’an tsaro da kuma kungiyoyin tallafi na kasa da kasa musamman wata gidauniyar tallafawa harkokin zabe ta kasa da…
Read More...
Read More...
Bayan Dogon Jira, Buhari ya Zaɓi Ministoci
Tun bayan sake zabar Shugaban kasa Muhammadu Buhari a karo na biyu aka yi ta zuba ido don ganin ko su wa zai sake zaba a matsayin Ministocinsa.
Shugaba Buhari dai yayi jan kafa a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
INEC Ta Duƙufa wajen Gano Kurakuran Zaɓen 2019 Domin Gyara A 2023
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta ce duba matsalolin da aka fuskanta yayin zaben 2019 da ya gabata zai taimaka wajen samun gyare gyare a babban zaben 2023 dake tafe.
Jami’in!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...