Home Labarai Archive by category Siyasa

Siyasa

Labarai Siyasa

Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya mika sakon ta’aziyarsa ga Shugaban Jam’iyar PDP

Gwamna Muhammad Badaru Abubakar, ya mika sakon ta’aziyarsa ga Shugaban Jam’iyar PDP na Jihar Jigawa Alhaji Babandi Ibrahim Gumel, biyo bayan mutuwar matarsa. Wannan na kunshe cikin wata sanarwa da Babban Mataimaka masa kan Sabbin Kafafen Yada Labarai Auwal Danladi Sankara, ya rabawa manema labarai a Dutse. A cewarsa, Gwamna Badaru Abubakar ya bayyana mutuwar […]Continue reading
Labarai Siyasa

“Akwai bukatar a rika yin gwajin shan kwayoyi kafin a bawa mutane shaidar girmamawa” Farida Waziri

Tsohuwar Shugabar Hukumar Yaki da Masu Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa Misis Farida Waziri, ta ce akwai bukatar a rika yin gwajin shan kwayoyi kafin a bawa mutane shaidar girmamawa. Misis Farida Waziri ta bayyana hakan ne lokacin da take tattaunawa da Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa NAN a Abuja. An nada Farida Waziri […]Continue reading
Labarai Siyasa

Majalisar Karamar Hukumar Hadejia ta kaddamar da kwamitoci guda biyu domin inganta samar da kudaden shiga

Majalisar Karamar Hukumar Hadejia ta kaddamar da kwamitoci guda biyu domin inganta samar da kudaden shiga na cikin gida ga majalisar. A jawabinsa wajen kaddamarwar, Shugaban Majalisar Alhaji Abdulkadir Umar T.O ya ce an kafa kwamitocinne domin tallafawa majalisar a shirye-shiryen ta na samar da cigaba. Ya ce bisa la’akari da koma bayan tattalin arziki […]Continue reading
Labarai Siyasa

Majalisar zartarwa ta jihar Jigawa ta amince da kwangilar naira biliyan 2 a ma’aikatar ilimi

Majalisar zartarwar jihar Jigawa ta amince da kwangilar kimanin naira biliyan biyu don aiwatar da ayyuka a ma’aikatar ilimi, kimiyya da fasaha. Hakanan, majalisar ta amince da sama da Naira miliyan 119 ga Hukumar Ilimin makiyaya don aiwatar da ayyuka a makarantun makiyaya. Kwamishinan Matasa, Wasanni da Al’adu, Bala Ibrahim ne ya sanar da hakan […]Continue reading