Browsing Category
Siyasa
Kamata yayi a zargi Janar Muhammadu Buhari kan yadda ya mulki Najeriya – Muhammadu Sanusi
Tsohon gwamnan babban bankin kasa CBN Muhammadu Sanusi yace maimakon yan najeriya su rika dora alhakin matsin tattalin arzikin da ake fuskanta, kamata yayi a zargi tsohon shugaban kasa!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar PRP ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta shawo kan matsalar tattalin arziki
Jam’iyyar People’s Redemption Party, PRP, ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta shawo kan matsalar tattalin arziki da tabarbarewar matsalolin tsaro a kasar nan.
Mukaddashin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
INEC ta bayar da takardar shaidar cin zabe ga wadanda suka yi nasara a zaben da aka yi ranar Asabar
A ranar Larabar da ta gabata ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta bayar da takardar shaidar cin zabe, ga wadanda suka yi nasara a zaben da aka yi a ranar Asabar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ecowas ta bayyana damuwarta kan ɗage zaɓen shugaban ƙasar Senegal
Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Afirka ta Yamma, Ecowas ta bayyana damuwarta kan matakin da hukumomin ƙasar Senegal suka ɗauka na ɗage zaɓen shugaban ƙasar da aka shirya!-->…
Read More...
Read More...
Fadar shugaban kasa ta bukaci Atiku da ya kawo hanyar magance matsalolin da suka dabaibaye kasar
Fadar shugaban kasa ta bukaci dan takarar shugaban kasa na zaben daya gabata a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da ya kawo hanyar magance matsalolin da suka dabaibaye kasar wanda ta fi!-->…
Read More...
Read More...
Ziyarar sirri da Bola Tinubu ya yi zuwa Faransa ba zai kawo tsaiko ga ayyukan gwamnati ba
Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan yada labarai da dabaru, ya ce shugaba Bola ya na kan sahwo kan kalubalen cikin gida a kasar nan.
Mista Onanuga yana mayar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan jihar Ribas ya bayyana daukakar tafiyarsa ta siyasa a matsayin nufi ne na Allah
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya ce nasarorin da ya samu a rayuwa da kuma daukakar tafiyarsa ta siyasa nufi ne na Allah.
Gwamna Fubara ya ce Allah ya daukaka shi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Nasir Charity Development Foundation (NANAS) sun aurar da mata 300 a garin Birnin Kebbi
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris tare da hadin gwiwar gidauniyar Nafisa Nasir Charity Development Foundation (NANAS) sun aurar da mata 300 a garin Birnin!-->…
Read More...
Read More...
Ana gudanar da wasu tsare-tsare domin sauya ma’aikatar jin kai da yaki da fatara
Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na kasa, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin tarayya na gudanar da wasu tsare-tsare domin sauya ma’aikatar jin kai da yaki da fatara ta kasa.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kwankwaso ya ce babu shakka za a sake nazari kan dokar da ta kafa sabbin masarautu a Kano
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce babu shakka za a sake nazari kan dokar da ta kafa sabbin masarautu a Kano.
Cikin wata tattaunawa da ya yi da manema!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...