Tsohon shugaban kasa Goodluck jonathan ya bayyana ra’ayinsa kan ba kotu damar tantance zabe – Ya yi kira ga samar da dokar ta za ta barranta daga bai wa kotuna bayyana sakamakon zabe – Ya yi jawabin ne a shahinsa kan soke zaben jihar Imo da kotu ta soke na nasarar Continue reading
Siyasa
Wasu mahara dauke da bindigogi da ababen fashewa sun fasa babban gidan yari da shelkwatar ‘yan sandan jihar Owerri, inda suka saki daruruwan wadanda ke tsare. Rahotanni daga jihar Imo da ke kudancin Najeriya na cewa wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki a gidan yarin Owerri babban birnin jihar, inda suka saki fursunoni fiye da […]Continue reading
Gwamnatin jihar Jigawa ta bayar da kwangilar gyare-gyare a makarantar sikandiren hadaka ta Malam-Madori a kan kudi fiye da naira miliyan 100. Kwamishinan ilimi, kimiya da fasaha na jiha Dakta Lawan Yunusa Danzomo ya bayyana haka lokacin daya kai ziyara makarantar a cigaba da rangadin duba makarantun sakandiren kwana da yake yi a fadin jiharnan. […]Continue reading
Wasu masu sharhi na ganin rashin baiwa mataimakin shugaban kasa daman rike kasar yayin da shugaban ke duba lafiyarsa a Ingila, ka iya shafar dangantakarsu. ‘Yan jami’iyar adawa suna gani akwai yiwuwar mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbanjo ka iya taka rawar gani fiye da Shugaba Buhari ne ya sa ba a ba shi rikon […]Continue reading
Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Mohammed Badaru Abubakar ya bayar da gudummuwar naira milyan ashirin ga mutanen da iftila’in gobara ya afka musu a babbar kasuwa ta jihar katsina. Gwamnan ya bayyana gudummawar ne a lokacin da ya ziyarci Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari tare da takwaran sa na Jihar Kebbi Alhaji Atiku […]Continue reading
An yi yunkurin juyin mulki a jamhuriyar Nijar a yayin da ake gab da mika jagorancin kasar ga Shugaba mai jiran gado Mohamed Bazoum. Mazauna birnin Niamey na kasar sun tabbatar da jin rugugin harbe-harbe a kusa da Fadar Shugaban Kasar da ke birnin tun da misalin karfe 3 na Asubahin ranar Laraba. Wasu kafafen […]Continue reading
Shugaban Majalisar Dattawa Ahmad Lawan ya yi watsi da wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, wanda ya ruwaito shi yana cewa ba zai damu da yi wa kundin tsarin mulki kwaskwarima ba don ba wa Shugaban kasa wa’adin mulki mara iyaka idan Shugaba Muhammadu Buhari na son ci gaba da mulki […]Continue reading
Jagoran Jam’iyyar APC na Kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ce jazaman ne Shugaba Muhammadu Buhari ya rika sakin aljihun gwamnati ta yadda kudade za su kai ga talakawa. Tinubu, yayin jawabi a taron cikarsa shekara 69, ya bukaci Buhari ya dain matse bakin aljihun gwamnati, ya rage talauci a tsakanin ’yan Najeriya. Ya jaddada […]Continue reading
Masu sharhi sun fara kushe tafiyar da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai yi zuwa Ingila domin duba lafiyarsa, matakin da suka bayyana a matsayin barnar kudin kasa. un bayar sanarwar da mai baiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari, shawara a harkokin watsa labarai Femi Adeshina ya fitar a jiya Litinin, wadda ke bayyana cewar shugaban zai […]Continue reading
A zantawarsa ta farko tun bayan da aka zabe shi a matsayin sabon shugaban Jamhuriyar Nijar, Bazoum Mohamed ya shaida wa RFI cewa, ba shi da niyar shiga tattaunawa da ‘yan ta’adda da ke kai wa kasar hare-hare, a daidai lokacin da mahukunta a makociyar kasar wato Mali ke cewa a shirya suke su fara tattaunawa […]Continue reading