Jam’iyyar PDP tace rikice-rikicen da suka biyo bayan zaben jam’iyyar APC a wasu jihoshi, yar manuniya ce kan mummunan yanayin da kasarnan ke ciki karkashin mulkin APC. Hakan yazo ne cikin wata sanarwa da aka fitar jiya ta hannun kakakin PDP, Kola Ologbondiyan. A sakamakon da yayi kamanceceniya Continue reading
Siyasa
Abdullahi Umar Ganduje, yayi kira ga ‘yan Najeriya da su rungumi tattaunawa, girmamawa da fahimtar juna domin dakile rashin jituwar dake tsakaninsu, inda yace kasarnan ta yi dadewar da bai kamata ake tunanin raba ta ba. Gwamna Ganduje ya bayar da shawarar a jiya a wajen taron ‘yan asalin Arewa maso Yamma domin hadin kan […]Continue reading
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya yi karin haske kan matsayar Kungiyar Gwamnonin Arewa game da tsarin karba-karba. A wani taro da suka yi a Kaduna ranar Litinin, gwamnonin sun ce tsarin karba-karba ya sabawa kundin tsarin mulkin Najeriya. Sun fadi hakan ne a matsayin martani ga bukatar takwarorinsu na Kudancin da suka bukaci […]Continue reading
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar, ya mika sakon ta’aziyarsa ga Shugaban Jam’iyar PDP na Jihar Jigawa Alhaji Babandi Ibrahim Gumel, biyo bayan mutuwar matarsa. Wannan na kunshe cikin wata sanarwa da Babban Mataimaka masa kan Sabbin Kafafen Yada Labarai Auwal Danladi Sankara, ya rabawa manema labarai a Dutse. A cewarsa, Gwamna Badaru Abubakar ya bayyana mutuwar […]Continue reading
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya gargadi shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya daina karbar basussuka daga kasashe da hukumomin waje saboda gwamnatinsa tana tara basussuka ga ‘yan Najeriya da za a haifa nan gaba. Obasanjo wanda ya yi magana a ranar Lahadin da ta gabata a wani taron da aka yi a kasar Afirka […]Continue reading
Tsohuwar Shugabar Hukumar Yaki da Masu Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa Misis Farida Waziri, ta ce akwai bukatar a rika yin gwajin shan kwayoyi kafin a bawa mutane shaidar girmamawa. Misis Farida Waziri ta bayyana hakan ne lokacin da take tattaunawa da Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa NAN a Abuja. An nada Farida Waziri […]Continue reading
Tsohon ministan surufin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya koma jam’iyyar APC da ke mulki. An gabatar da Fani-Kayode a gaban shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar gwamnati da ke Abuja karkashin jagorancin shugaban riko na jam’iyyar kuma gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, a yau Alhamis. Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle na daga cikin wadanda […]Continue reading
Majalisar Karamar Hukumar Hadejia ta kaddamar da kwamitoci guda biyu domin inganta samar da kudaden shiga na cikin gida ga majalisar. A jawabinsa wajen kaddamarwar, Shugaban Majalisar Alhaji Abdulkadir Umar T.O ya ce an kafa kwamitocinne domin tallafawa majalisar a shirye-shiryen ta na samar da cigaba. Ya ce bisa la’akari da koma bayan tattalin arziki […]Continue reading
Majalisar zartarwar jihar Jigawa ta amince da kwangilar kimanin naira biliyan biyu don aiwatar da ayyuka a ma’aikatar ilimi, kimiyya da fasaha. Hakanan, majalisar ta amince da sama da Naira miliyan 119 ga Hukumar Ilimin makiyaya don aiwatar da ayyuka a makarantun makiyaya. Kwamishinan Matasa, Wasanni da Al’adu, Bala Ibrahim ne ya sanar da hakan […]Continue reading
Gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad, ya nada Alhaji Yahuza Haruna, a matsayin sabon Shugaban Ma’aikata na Jihar. Wannan na kunshe cikin wata sanarwa da kakakinsa Mukhtar Gidado, ya sanyawa hannun kuma aka rabawa manema labarai a birnin Bauchi. A cewarsa, nadin nasa ya biyo bayan ritayar da shugaban Ma’aikata na Jiha Aliyu Jibo ya […]Continue reading