Browsing Category
Siyasa
Kotu ta bayyana Simon Lalong a matsayin wanda ya lashe zaɓen kujerar majalisar dattawa mai wakiltar…
Kotun sauraren ƙararrakin zaɓen 'yan majalisar dattawa ta kasa, mai mazanta a Jos da ke jihar Filato, ta bayyana tsohon gwamnan jihar Simon Lalong wanda ya tsaya takarar ɗan majalisar!-->…
Read More...
Read More...
Kashim Shettima ya nanata kudurin gwamnatin su na kyautata jin dadin ‘yan Najeriya
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya nanata kudurin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na kyautata jin dadin ‘yan Najeriya a cikin shirye-shiryenta.
Shettima ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar Makarantu masu zaman kansu na jihar Kano ta yi barazanar yin fito-na-fito da gwamnatin…
Kwamitin hadin gwiwa na kungiyar Makarantu masu zaman kansu, gamayyar duk wasu makarantu masu zaman kansu a jihar Kano, ta yi barazanar yin fito-na-fito da gwamnatin jihar yayin da aka!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu ya amince da kudi naira biliyan 50 domin taimakawa jihohin arewa maso yamma
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaban kasa bola Tinubu ya amince da kudi naira biliyan 50 domin taimakawa jihohin arewa maso yamma da ayyukan ta’addanci!-->…
Read More...
Read More...
Sojojin Gabon sun bayyana kawo ƙarshen ɗaurin talalar da suke yi wa hamɓararren shugaban ƙasar
Sojojin da suka yi juyin mulki a Gabon sun bayyana kawo ƙarshen ɗaurin talalar da suke yi wa hamɓararren shugaban ƙasar Ali Bongo, suna masu cewa a yanzu yana da damar barin ƙasar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
PDP ta yi watsi da hukuncin da Kotun Sauraron Kararrakin Zabe ta yanke
Babbar Jam’iyyar adawa ta PDP a Nijeriya ta yi watsi da hukuncin da Kotun Sauraron Kararrakin Zabe ta yanke na tabbatar da Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban kasar.
A wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Buhari ya bayyana jin daɗinsa kan hukuncin da kotun ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta yanke
Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana jin daɗinsa kan hukuncin da kotun ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta yanke.
Wanda ya tabbatar da nasarar jam'iyyar APC a zaɓen!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bola Tinibu ya gina Najeriya kan tafarkin cigaba a cikin kwanaki 100
Gwamnatin tarayya tace, Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinibu ya gina kasar nan kan tafarkin cigaba a cikin kwanaki 100 da yayi a Ofis.
Ministan yada labaraim Mohammed Idris ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban mulkin sojan Gabon ya yi alkawarin mayar da kasar bisa tafarkin dimokuradiyya
Sabon shugaban mulkin sojan Gabon ya yi alkawarin mayar da kasar bisa tafarkin dimokuradiyya, amma ya ki bada lokacin da za a gudanar da sabon zabe.
Janar Brice Oligui Nguema ya ce!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
AU ta dakatar da kasar Gabon daga shiga harkokin kungiyar bayan juyin mulkin sojoji na ranar laraba
Kungiyar tarayyar Afika AU ta dakatar da kasar Gabon daga shiga harkokin kungiyar bayan juyin mulkin sojoji na ranar laraba, lamarin da kungiyar tayi Allah wadai da shi.
Matakin ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...