Browsing Category
Siyasa
EFCC sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello da ke Abuja
Jami’an Hukumar Yaki da masu karya tattalin arziki (EFCC) sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Bello da ke Abuja.
Wani babban jami’in EFCC da ya bukaci wakilin namu ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar PDP a Najeriya ya bayyana goyon bayansa ga Umar Damagum
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar PDP a Najeriya ya bayyana goyon bayansa ga shugaban jam'iyyar na ƙasa na riƙon ƙwarya, Umar Damagum.
Sakataren harkokin watsa labarai najam'iyyar,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Zamu ci gaba da samar da ababen more rayuwa tare da rubanya kokarin gwamnatinmu – Fintiri
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri ya nanata alkawarinsa na ci gaba da samar da ababen more rayuwa tare da rubanya kokarin gwamnatin sa na ganin an kammala ayukkan da ya gada kafin!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Wakilai ta bayyana dalilan da suka sa ta wanke Alhaji Mohammed Bello Koko
Majalisar Wakilai ta bayyana dalilan da suka sa ta wanke Shugaban Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya NPA, Alhaji Mohammed Bello Koko daga zarge-zargen badaqalar bashin naira!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar wakilai ta yi kira da a kara himma wajen aiwatar da dokar masu bukata ta musamman
Majalisar wakilai ta yi kira da a kara himma wajen aiwatar da dokar masu bukata ta musamman da gwamnatocin jihohi da hukumomi a fadin kasar nan.
Shugaban kwamitin majalisar wakilai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yau ake bikin rantsuwar kama aikin sabon shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye
Yau Talata ake bikin rantsuwar kama aikin sabon shugaban kasar Senegal Bassirou Diomaye Faye, wanda zai maye gurbin shugaba mai barin gado Macky Sall da ya shafe tasawon shekaru 12 ya!-->…
Read More...
Read More...
Babbar jam’iyyar adawa ta Turkiyya ta yi iƙirarin samun manyan nasarori a zaɓen da aka yi
Babbar jam'iyyar adawa ta Turkiyya ta yi iƙirarin samun manyan nasarori a zaɓen da aka yi cikin manyan biranen ƙasar na Istanbul da Ankara.
Sakamakon wata babbar mahangurɓa ce ga!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar PDP ta yi watsi da kiran kara wa’adin zaben kananan hukumomi a Jigawa
Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta yi watsi da kiran da majalisar ta bayarda shawarwari ga dukan jam’iyyu reshen jihar nan na a kara wa’adin shekara guda domin gudanar da zaben!-->…
Read More...
Read More...
Kalubalen da Najeriya ke fuskanta sun samo asali ne tun lokacin Turawan mulkin mallaka –…
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce wasu daga cikin ƙalubalen da Najeriya ke fuskanta a yanzu sun samo asali ne tun lokacin Turawan mulkin mallaka.
Obasanjo ya bayyana haka!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Barack Obama da Bill Clinton sun nuna goyon baya ga Joe Biden a yakin neman zabe
Tsoffin shugabannin Amurka Barack Obama da Bill Clinton sun nuna goyon baya ga shugaba mai ci Joe Biden a yakin neman zabe.
'Yan jam'iyyar Democrat uku sun bayyana a tare, a wani!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...