Browsing Category
Siyasa
Fursunoni Sun Rabauta da Yanci A Kano Albarkacin Korona A Kano
Sakin nasu yazo ne bayan umarnin da gwamnatin tarayya ta bawa Jihohi, kan su rage Cunkoso a gidajen gyaran da’ar, saboda annobar Coronavirus.
Read More...
Read More...
An rantsar da Babban Khadi da ƙarin wasu alƙalan manyan kotuna a Jigawa
Gwamnan jihar Jigawa Muhammad Baduru Abubakar ya rantsar da sabon babban Khadin Jihar tare da karin wasu alƙalan manyan kotuna a fadar gwamnatin jihar a jiya.
Da yake magana a wurin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Baraka Tsakanin Gwamnatocin Jihohi da Ta Tarayya na iya haifar da koma baya a yaki da Korona
A wata sanarwa da kakakin shugaban kasa, Femi Adesina, ya fitar, yace kwamitin karta kwanan yayi masa bayani akan matakan da za a dauka a gaba, wajen magance annobar a kasarnan.
Read More...
Read More...
Almajirai 2,000 ne za’a Kwashe daga Kano Don mayar da su Jihohinsu
Yace makasudin killace almajiran gabanin mikasu jihohinsu na asali, shine tabbatar da cewar suna cikin koshin lafiya, inda wadanda yan asalin jihar Kano ne daga cikinsu, za’a mikasu ga…
Read More...
Read More...
Babban cigaba: Gwamnonin Jihohi zasu hada kai da ta Tarayya don Cigaban Kasa
Cikin wasikar taya murna da kungiyar gwamnonin ta aike, mai dauke da kwanan watan 18 ga Mayun shekarar da muke ciki, dauke da sa hannun shugaban kungiyar kuma gwamnan jihar Ekiti Kayode…
Read More...
Read More...
Kano Ta Cika Da Almajiran Da Aka Kwaso Saboda Korona, yawansu ya kai 2000
Kwamishinan lafiya na jihar Aminu Tsanyawa ne sanar da haka ga manema labarai jiya Alkhamin a birnin Kano.
Read More...
Read More...
Atiku Ya Bawa Shugaban Kasa Buhari Shawara
Ya ce manufar hakan shine domin a taimakin tattalin arzikin kasa daga kokarin durkushewar da yake kokarinyi saboda annobar Corona.
Read More...
Read More...
Adamawa ta bi sahun Mayar da Almajirai Jihohinsu
Gwamnatin jihar Adamawa ta fara mayar da dalibai sama da
400 zuwa jihohin su na asali.
Sakataran Gwamnatin jihar Bashir Ahmad, ya bayyana haka a
yayin da aka fara mayar da almajiran!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa Tayi Rabon Tallafin Buhun Masara 1,160 A Kirikasamma
Mataimakin shugaban karamar hukumar, Malam Al`asan Mattafari shine ya kaddamar da rabon masarar amadadin shugaban karamar hukumar, Alhaji Salisu Garba Kubayo.
Read More...
Read More...
Tufka Da Warwara: Gwamnoni Sun Bukaci Majalisa Ta Dakatar da Wani Kuduri
Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa dauke da sa hannun shugaban kungiyar kuma gwamnan jihar Ekiti Kayode Fayemi, bayan taron kungiyar kan Covid-19 karo na 8, da ya gudana ta…
Read More...
Read More...