Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Kasa (ASUU) ta zargi Gwamnatin Tarayya da ofishin Babban Akanta na Najeriya da muzgunawa mabobinta ta hanyar jan kafa wajen biyansu hakkokinsu duk kuwa da yarjejeniyar da aka cimma a kan haka. Kungiyar ta yi zargin cewa basussukan da mambobin nata ke bi sun kama Continue reading
Ilimi
Sanatan Jigawa ta arewa maso gabas,. Sanata Ibrahim Hassan Hadejia ya kai ziyara zuwa jamiar Sule Lamido dake Kafin Hausa a shirye shiryen da ake na kafa cibiyar kanikanci da cibiyar fasahar kanikanci ta kasa zata samar. Mataimakin shugaban jamiar farfesa Sani Lawan Taura ya zagaya da sanatan wurin da ake gina cibiyar. Cibiyar idan […]Continue reading
Kundin dai an kaddamar da shi ta yanar gizo a jiya wanda ya samu halartar masu ruwa da tsaki a fannin yaɗa labarai da masu kare hakkin dan Adam da sassan nahiyar Afrika.Continue reading
Idan ka tanadi wannan abubuwan, to kana bukatar ka fara da guri dan kadan ( mini size) kasan cewar na farin shiga cikin harkar.
Idan kasar gun;Continue reading
Malam Khalil ya bayyana haka ne a ranar Lahadi a wajen maulidin Annabi Muhammad (tsira da amincin Allah su ƙara tabbata a gare shi) na gidan Sheikh Malam Nasidi Abubakar Goron Dutse dake unguwar Goron Dutse a cikin birnin Kano.Continue reading
Gwamnatinsa ce ta gina makarantun a yankunan kananan hukumomin Maiduguri da Jere dake da yaran dayawa da basa zuwa makaranta. An shirya makarantun da nufin kula da karatunsu.Continue reading
Kwamishinan yada labarai na jihar nan Malam Ibrahim Mamser ne ya bayyana hakan bayan zaman majalissar zartarwa ta jihar da aka gudanar karkasahin gwamna Muhammadu Badaru Abubakar a gidan gwamanti dake dutse.Continue reading
Ministan matasa da wasanni, Sunday Dare, ya sanar da haka a wani sako da ya wallafa yau a shafinsa na Twitter.Continue reading
A wata sanarwa da mai bayar da shawara kan ilimi mai zurfi ga gwamnan jihar Jigawa Muhammad T Muhammad ya fitar,ta bayyana cewa bayan karbar rahoton kwamitin da gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya kafa karkashin jagorancin kwamishin ilimin kimiyya da fasaha aka amince da cewa kafin bude makarantun a gwamnatin jiha zata yi abubuwa kamar haka;Continue reading
Bayan zaman tattaunawa da ya gudana tsakanin masu ruwa da tsaki a fannin makarantu masu zaman kansu karkashin kungiyar (NAPPS)Continue reading