Browsing Category
Ilimi
Gwamnatin jihar Bauchi ta bukaci goyon baya da tallafin asusun TETFund
Gwamnatin jihar Bauchi ta bukaci goyon baya da tallafin asusun tallafawa manyan makarantu na TETFund ga jami’oi mallakar jihar domin bunkasa fannonin horar da aikin noma da sauran!-->…
Read More...
Read More...
An jinkirta buɗe makarantu a zangon farko da aka tsara farawa a yau a Zambia
Mahukunta a Zambiya sun jinkirta buɗe makarantu a zangon farko da aka tsara farawa a yau zuwa nan da makonni uku masu zuwa.
Wannan ya zo ne bayan ƙaruwar mace-mace da ke da alaƙa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An biya fiye da Naira Miliyan 537 ga daliban jihar Jigawa dake karatu a manyan makarantu 23
Hukumar bada tallafin karatu ta jihar Jigawa ta ce ta biya tallafin karatu na fiye da naira miliyan 537 ga daliban jiha dake karatu a manyan makarantu 23 dake jihohin Jigawa da kuma!-->…
Read More...
Read More...
Za’a koma makarantu a kasar Zambia bayan shafe makonni 3 suna zaune a gida sakamakon barkewar…
Dalibai a fadin kasar Zambia zasu koma makarantu bayan shafe sama da makonni uku suna zaune a gida sakamakon barkewar cutar Kwalara.
Ministan ilimin kasar da farko an tsara daliban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Daraktoci da ma’aikatan ma’aikatunsu su kara kokari wajen gudanar da aiyukansu –…
Kwamishinan Ilmi matakin farko na jihar Jigawa , Dr Lawan Yunusa Danzomo ya bukaci daraktoci da maaikatan maaikatarsa dasu kara kokari wajen gudanar da aiyukansu domin cigaban ilmi
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Jigawa ta jaddada kudirinta na tallafawa matasan jihar wajen karo Ilimi
Gwamnatin jihar Jigawa ta nanata kudirinta na tallafawa matasa wajen karo Ilimi a mataki daban daban domin amfanin jihar nan da ma kasa baki daya
Kwamishinan Ilmi mai zurfi Dr Isa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Za’a dakatar da sahihancin takardun digirin Uganda, Kenya da kuma jamhuriyar Nijar
Biyo bayan dakatar da sahihancin takardun digiri na kasashen jamhuriyar Benin da Togo, gwamnatin tarayya tace zata fadada dakatarwar zuwa wasu kashe ciki hadda Uganda, Kenya da kuma!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban hukumar Ilimin bai daya ta Jihar jigawa ya nemi hadin kan hukumomin makarantu da limamai
Shugaban hukumar Ilimin bai daya ta Jihar jigawa Farfesa Haruna Musa yayi kira ga hukumomin makarantu da limamai su baiwa hukumar hadin kai a kokarin da take wajen ganin an koma!-->…
Read More...
Read More...
An dakatar da tantance sahihancin takardun Digiri na jami’o’in Jamhuriyar Benin da Togo
Ma'aikatar ilimi ta gwamnatin tarayya ta dakatar da tantance sahihancin takardun Digiri na jami'o'in Jamhuriyar Benin da Togo sai an kammala bincike.
Dakatarwar zata fara aiki daga!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An ware ₦100Bn a cikin kasafin kudin shekarar 2024 domin shirin ciyar da dalibai yan makaranta
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa an ware Naira biliyan 100 a cikin kasafin kudin shekarar 2024 domin shirin ciyar da dalibai yan makaranta.
Shugaban kasar ya bayyana hakan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...