Browsing Category
Siyasa
Gwamnati na baza ta dena aiki tukuru ba wajen farfado da tattalin arzikin kasar nan
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatin sa baza ta dena aiki tukuru ba, wajen farfado da tattalin arzikin kasar nan da samar da damar-maki ga matasa, domin damawa da su a!-->…
Read More...
Read More...
Kwankwaso ya bayyana kwarin gwiwar sa kann hukuncin da kotun koli zata yanke
Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma jigo a jam’iyyar NNPP ta kasa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya bayyana kwarin gwiwar sa na cewa kotun koli zata yanke hukuncin kan zaben gwamnan Kano!-->…
Read More...
Read More...
INEC ta bayar da takardar shaidar lashe zabe ga mambobin majalisar dokokin jihar Filato su 16
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayar da takardar shaidar lashe zabe ga mambobin majalisar dokokin jihar Filato su 16 a ranar Asabar.
Mambobin sun kasance ne a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ina sane da irin sadaukarwar da ‘yan Najeriya ke yi game da sauye-sauyen da gwamnatina ke…
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce yana sane da irin sadaukarwar da 'yan Najeriya ke yi game da sauye-sauyen da gwamnatinsa ke aiwatarwa, tun bayan hawansa mulki a watan Mayun wannan!-->…
Read More...
Read More...
Faransa za ta rufe ofishin jakadancinta a Nijar
Faransa za ta rufe ofishin jakadancinta a Nijar, inda ake nuna kyama ga Faransawa tun bayan juyin mulkin da aka yi a watan Yuli.
Hakan ya sanya ficewar ma'aikata bayan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sanata Oluremi Tinubu ta kaddamar da rabon Naira miliyan 950 ga dattawa marasa galihu guda 250
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta kaddamar da rabon Naira miliyan 950 ga wasu dattawa marasa galihu su 250 a fadin kasar nan.
A yayin da take kaddamar da shirin a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan Jihar Ribas ya amince da bada ₦100,000 ga kowannne ma’akacin gwamnati a Jihar
Gwamnan Jihar Ribas Siminalayi Fubara, ya amince da da baiwa kowannne ma’akacin gwamnatin a Jihar dubu 100 a jihar.
Tallafin kudin za’a raba shi ga dubban ma’aikata a kowacce!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinibu ya nemi Majalisar Dattawa ta tabbatar da alkalan Kotun Koli 11
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinibu ya nemi Majalisar Dattawa ta tabbatar da alkalan Kotun Koli 11.
Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio shine ya sanar da wasikar shugaban kasa a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jihar Gombe ta sha alwashin hukunta duk wanda aka samu da laifin cin zarafin kananan yara
Gwamnatin Jihar Gombe ta sha alwashin hukunta duk wanda aka samu da laifin cin zarafin kananan yara a jihar.
Kwamishiniyar kula da harkokin mata ta Jihar Asma’u Muhammad Iganus, ita!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotun Ƙoli ta sanya ranar sauraron ƙarar da aka shigar kan zaɓen gwamnan jihar Kano
Kotun Ƙolin kasar nan ta sanya ranar Alhamis, 21 ga watan Disamba domin sauraron ƙarar da aka shigar kan zaɓen gwamnan jihar Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...