Browsing Category
Siyasa
INEC ta ce za ta sake gudanar da zaben cike gurbi a fadin kasar nan a watan Fabrairun 2024
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC ta ce za ta sake gudanar da zaben cike gurbi a fadin kasar nan a watan Fabrairun 2024, domin gibin wuraren da ake da su a majalisun dokokin!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar APC ta musanta batun kulla yarjejeniya da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ko NNPP
Jam’iyyar APC ta musanta batun kulla yarjejeniya da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ko NNPP kan hukuncin da kotun koli za ta yanke kan zaben gwamnan jihar.
Shugaban jam’iyyar APC na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotun ta bada umarnin sakin hambarar shugaban kasar Nijar Muhammad Bazoum
Kotun ECOWAS a jiya Juma’a ta bada umarnin sakin hambarar shugaban kasar Nijar Muhammad Bazoum, wanda sojojin da suka yi juyin mulki ke tsare da shi tun ranar 26 ga watan Yuli.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnonin Arewa 19 zasu matsa lamba ga hukumomi don yi wa mutanen Tudun-Biri adalci
Gwamnonin Arewa 19 sun amince su yi matsin lamba ga hukumomi don ganin an yi wa mutanen Tudun-Biri adalci, bayan harin bam da sojojin kasar suka kai musu bisa kuskure a jihar Kaduna.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin tarayya bisa gudanar da ayyukan raya kasa a jihar Jigawa
Gwamnan jihar Jigawa Mallam Umar Namadi ya yabawa gwamnatin tarayya bisa gudanar da ayyukan raya kasa daban-daban a fadin jihar.
Gwamnan ya yi wannan yabon ne a lokacin da ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Kano ta amince ta biya diyyar kudi naira biliyan 3
Gwamnatin jihar Kano ta amince ta biya diyyar kudi naira biliyan 3 ga kungiyar masu rike da shagunan Masallacin Idi saboda rusa musu kadarorin da aka yi ba bisa ka’ida ba.
An cimma!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ana zargin ‘Yan Najeriya masu arziki da daukar nauyin ‘Yan ta’adda a fannin hakar ma’adanai
Ministan ma’adanai Mista Dele Alake, ya zargi wasu daga cikin ‘Yan Najeriya masu arziki da daukar nauyin ‘Yan bindiga da ‘Yan ta’adda a fannin hakar ma’adanai.
Ministan ya fadi haka!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyoyin Kwadago da Gwamnatin Tarayya sun samu sabani kan gazawar biyan albashin ma’aikata
Kungiyoyin Kwadago da Gwamnatin Tarayya sun samu sabani kan gazawar biyan albashin ma’aikata na Naira dubu 35.
Ma’aikatan gwamnatin tarayya, a wata tattaunawa daban-daban da suka yi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya na iya waiwaitar Majalisar kasa domin yin duba kan kasafin kudin 2024
Ministan Kudi, Wale Edun, ya ce Gwamnatin Tarayya na iya waiwaitar Majalisar kasa domin kara duba kan karin kudaden shiga a kasafin kudin 2024 idan kasar ta samu ingantaccen tsarin!-->…
Read More...
Read More...
Yan majalissa 109 sun sadaukar da albashinsu ga iyalan wadanda harin Bam ya rutsa da su a Tudun Biri
Yan majalissa 109 na kasar nan sun sadaukar da albashinsu na wata daya, wanda ya kai Naira Miliyan N109 ga iyalan wadanda harin Bam ya rutsa da su a Tudun Biri da ke karamar hukumar!-->…
Read More...
Read More...