Browsing Category
Siyasa
Tinubu ya gode wa Faransa bisa yunkurin dawo da kudade kimanin $150M da Janar Abacha ya sace
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya godewa kasar Faransa bisa wani yunkuri na dawo da kudade kimanin dala miliyan 150 wanda tsohon shugaban kasa janar Sani Abacha ya sace.
Shugaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya hori ministocin sa da su ajiye muradun su a gefe su kyautata rayuwar yan Najeriya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya hori ministocin sa da su ajiye muradun su na kashin kai a gefe guda, tare mayar da hankali kan muradun gwamnatin sa na kyautata rayuwar yan Najeriya!-->…
Read More...
Read More...
INEC ta kare karin kasafin kudi na Naira biliyan 18 a majalisar dokokin tarayya
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta kare karin kasafin kudi na Naira biliyan 18 a majalisar dokokin tarayya, da nufin magance matsalar walwala da jin dadin ma’aikata da!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu na shirin karbo bashin $7.8Bn da kuma £100M
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya nemi amincewar majalisar dattijai domin shirin karbo bashin dala biliyan 7.8 da kuma euro miliyan 100 a bashin waje na 2022-2024.
Shugaban kasar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dukkanin wani minista zai ci gaba da rike ofishinsa ne kawai bisa la’akari da ayyukan da yayi
Tinubu ya bayyana hakan ne a lokacin da ya ke bude taron majalisar ministoci da masu taimaka wa shugaban kasa da kuma manyan sakatarorin ma’aikatu na shekarar 2023, wanda aka gudana a!-->…
Read More...
Read More...
An yiwa ma’aikata 2005 karin girma a cikin kwanaki dari na gwamna Mallam Umar Namadi
Hukumar lura da ma’aikatan kananan hukumomi ta jihar Jigawa tace a cikin kwanaki dari na gwamna Mallam Umar Namadi ta yiwa ma’aikata dubu biyu da biyar Karin girma.
Shugaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ado Doguwa ya yi nasara a kotun sauraron kararrakin zabe da ke zamanta a Kano
Tsohon Shugaban Masu Rinjaye a Majalisar Wakilai, Alhassan Ado Doguwa ya yi nasara a karar da Salisu Yushau Abdullahi na jam’iyyar NNPP ya shigar a gaban kotun sauraron kararrakin zabe!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya nada Dr Abdullahi Mustapha a matsayin darakta janar na hukumar makamashi ta kasa
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin Dr Abdullahi Mustapha a matsayin Darakta Janar na Hukumar Makamashi ta Kasa (ECN).
Wata sanarwa da mai baiwa shugaban kasa shawara kan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
INEC na shirin tura ma’aikata 46,084 domin gudanar da zaben gwamna a jihohin Bayelsa, Imo da Kogi
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta ce ta na shirin tura ma’aikata dubu 46,084 domin gudanar da zaben gwamna na ranar 11 ga watan Nuwamba a jihohin Bayelsa, Imo da Kogi.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sakamakon zabukan da ya gabata na kara sanya shakku ga INEC kan gudanar da sahihin zabe
Sakamakon zabukan da ya gabata, da kuma kararrakin zabe da aka shigar a gaban kotu, wanda ba a taba yin irinsa ba, ya kara sanya shakku ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC)!-->…
Read More...
Read More...