Browsing Category
Siyasa
Kungiyar Gwamnonin Jam’iyar PDP ta bukaci mambobi da sauran Masu ruwa da tsaki na Jam’iyar su kai…
Kungiyar Gwamnonin Jam’iyar PDP ta bukaci mambobi da sauran Masu ruwa da tsaki na Jam’iyar su kai zuciya nesa, biyo bayan musabus din da wasu Jagororin Jam’iyar 7 sukayi.
Wannan na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Masu sha’awar zuwa Umrah su tabbatar da cewa sun kiyaye dokokin da Ma’aikatar Aikin Hajji da Umrah…
Biyo bayan tsammanin da ake dashi na barin baki suyi Umrah a kasar Saudi Arabia cikin wannan shekara, Hukumar Aikin Hajji, ta kasa bukaci masu sha’awar zuwa Umrah, su tabbatar da cewa!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Mohammed Bazoum ya bai wa gwamna Zulum lambar girmamawa
Shugaban kasar Nijar, Mohammed Bazoum ya bai wa gwamnan Borno, Babagana Umara Zulum, lambar girmamawa ta kasa mai suna "de Grand Officer dans I`Ordre" sakamakon irin rawar da ya ke!-->…
Read More...
Read More...
Laftanal Janar Farouk Yahaya ya bayyana damuwa dangane da cin zarafin mata a barikokin soji
Babban hafsan sojin kasa na kasa Laftanal Janar Farouk Yahaya a yau ya bayyana damuwa dangane da karuwar korafe-korafen cin zarafin mata a barikokin soji dake fadin kasarnan.
Faruk!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sule Lamido yace yana da kwarin gwiwar cewa jam’iyyarsa za ta kafa gwamnati a 2023
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa kuma jigo a jam’iyyar PDP, Dr. Sule Lamido, yace yana da kwarin gwiwar cewa jam’iyyarsa za ta kafa gwamnati bayan zaben gama gari na shekarar 2023.
Sai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar APC ta bayyana cewa bata ji dadin yadda Jega ya kwatanta ta da PDP ba
Jam'iyyar APC ta mayar da martani kan maganganun baya-bayan nan da aka danganta ga tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), Farfesa Attahiru Jega.
Jega ya shawarci ‘yan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tsohon Gwamnan Zamfara yana daya daga wayanda suke nuna sha’awar tsayawa takarar Shugaban Jam’iyyar…
Tohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’aziz Yari Abubakar, yana daya daga cikin ’yan siyasar da suke nuna sha’awar tsayawa takarar Shugaban Jam’iyyar APC ta Kasa.
Sai dai akwai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An dage zaben kananan hukumomin jihar Kaduna zuwa ranar 4 ga watan Satumba
A wani labarin kuma, shugabar hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kaduna, Dr Saratu Dikko Audu, ta sanar da dage zaben kananan hukumomin jihar zuwa ranar 4 ga watan Satumbar 2021.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Garba Shehu ya kalubalanci Sule Lamido
Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai, Malam Garba Shehu, ya kalubalanci tsohon gwamnan jihar Jigawa Sule Lamido da ya fito ya yi bayani kan yadda!-->…
Read More...
Read More...
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi kira ga shugabanni da su guji rarrabuwar kawuna su kuma…
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi kira ga shugabanni da masu ruwa da tsaki na kabilar Ijaw da su guji rarrabuwar kawuna tare da yin aiki tare cikin soyayya da hadin kai don!-->…
Read More...
Read More...