Browsing Category
Siyasa
“Indai mun hada kanmu nayi imanin babu makawa Jamiyyar PDP ce za ta karbi mulkin Najeriya a…
Kamar yadda RFI ta wallafa tace, "Tsohon gwamnan jihar Jigawa a Najeriya kuma Kusa a jamiyyar PDP mai adawa Alhaji Sule Lamido, ya ce ba wani abin mamaki a game da yadda shugaban!-->…
Read More...
Read More...
Wayanda basason gaskiya ne ke tururuwar komawa jam’iyyar APC
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido CON ya ce rashin gaskiya ke sa wasu gwamnonin jam’iyyar PDP sauya sheka zuwa jamiyyar APC mai ci.
Sule Lamido, wanda daya ne daga!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yadda aka sace tsohon dan majalisar dokokin jihar Jigawa
An sace wani tsohon dan majalisar dokokin jihar Jigawa, Haladu Bako.
Mansur Ahmed, hadimin tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya ce an sace Haladu Bako ne a daren jiya yayin da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dalilan da yasa ake tuhumar DCP Abba Kyari da karbar rashawa
Fitaccen dan sanda Abba Kyari, wanda aka ambata a matsayin wanda ya ci gajiyar wata damfara ta kasa da kasa, ya bayyana matsayinsa.
Ramon Abbas, wanda aka fi sani da Hushpuppi, ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kwamitin rikon kwarya na Jam’iyyar APC ya ce tarukan jam’iyyar da aka shirya gudanarwa yananan a…
A halin da ake ciki, kwamitin rikon kwarya na Jam’iyyar APC ya ce tarukan jam’iyyar da aka shirya gudanarwa a ranar Asabar, zai gudana kamar yadda aka tsara.
Ana bayyana damuwa game!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar IPOB ta sanar da aniyarta ta dakatar da dukkan harkokin rayuwa a yankin Kudu saboda tsare…
Kungiyar IPOB mai rajin kafa kasar Biafra ta sanar da aniyarta ta dakatar da dukkan harkokin rayuwa a yankin Kudu maso gabashin Najeriya saboda ci gaba da tsare shugabanta Nnamdi Kanu.!-->…
Read More...
Read More...
An saka ranar sauraron kara sauke gwamna Matawalle a kotu
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja, ta sanya 16 ga watan Yulin bana, a matsayin ranar da za a fara zaman sauraron korafin da ke kalubalantar sauyin shekar Gwamna Bello!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya zata Mikar da hanyar Ka’oji zuwa Birnin Kudu ta nan jihar Jigawa mai Nisan…
Gwamnatin tarayya zata Mikar da hanyar Ka’oji zuwa Birnin Kudu ta nan jihar Jigawa mai Nisan Kilomita 11 domin magance afkuwar haddura tare da Asarar rayuka a hanyar.
Ministan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Badaru ya bayyana shugaba Buhari a matsayin mutum mai gaskiya da riƙon amana
Gwamna Muhammad Badaru, na Jihar Jigawa ya bayyana cewa shugaba Buhari mutum ne mai gaskiya da riƙon amana wanda yake kwanciya bacci da yan Najeriya a zuciyarsa.
Gwamna Badaru!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
“ba zan yi ritaya daga siyasa ba har karshen rayuwa ta”, a cewar Malam Shekarau
Sanata Ibrahim Shekarau ya ce ba zai yi ritaya daga siyasa ba har karshen rayuwarsa.
Shekarau ya sanar da haka lokacin da yake jawabi ga manema labarai bayan bude majalisar tuntuba!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...