Browsing Category
Jigawa
Tufka Da Warwara: Gwamnoni Sun Bukaci Majalisa Ta Dakatar da Wani Kuduri
Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa dauke da sa hannun shugaban kungiyar kuma gwamnan jihar Ekiti Kayode Fayemi, bayan taron kungiyar kan Covid-19 karo na 8, da ya gudana ta…
Read More...
Read More...
Gwamna Badaru Zai Gwangwaje Almajiran da aka kwaso zuwa jihar.
Kwamishinan lafiya na jihar Dr. Abba Zakar, shi ne ya bayyana hakan, da yake ganawa da yan jaridu, kan sakamakon gwajin yaran 16 daga cikin 45 da ya nuna suna dauke da cutar Corona.
Read More...
Read More...
Jihar Jigawa ta tayi kwangilar kamfani don yiwa Almajiran da aka koro gwajin Korona
Bayan da jihohin Arewa suka cimma matsaya akan dakatar da al'amarin Almajirci a yankin, ta hanyar mayar da kowanne Almajiri garin da ya fito, yanzu haka jihar Jigawa ta karbi irin…
Read More...
Read More...
Jihar Nassarawa ta taso keyar Almajirai 788 garuruwansu
Gwamnan jihar ta Nassarawa Andullahi Sule ne ya bayyana hakan yayin jawabi ga Almajiran dake jihar da suke cikin rukunin farko da za'a mayar da suka fito daga kudancin jihar.
Read More...
Read More...
Za’a Hana Almajirai Bara a Jigawa Saboda Korona
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana haka a jawabin da ya yiwa al’ummar jihar nan dangane da samun rahotan bullar cutar corona.
Read More...
Read More...
Sabbin Bayanai Kan Halin da Ake Ciki A Jigawa Kan Cutar Korona
Sai dai an samu bambancin lissafi idan aka kwatanta da alƙaluman da hukumar NCDC ta bayyana na masu ɗauke da cutar, hukumar a daren jiya ta ce, tana da labarin mutane 7 ne kacal dake da…
Read More...
Read More...
An samu ƙarin masu Korona 2 a Jigawa, Gwamna Badaru ya dauki Sabbin matakai
An samu masu ƙarin masu Korona a Jigawa Gwamna Badaru Muhammad ya dauki Sabbin matakai. Ga kadan daga cikin jawabinsa a Daren Yau.
1- Sakamakon samun sabbin masu ɗauke da cutar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Karamar Hukumar Gwaram ta raba buhun-hunan masara 2,480 a mazabun yankin
Shugaban Karamar Hukumar Alhaji Muhammad Dan’Asabe Sara ya sanar da hakan a lokacin kaddamar da rabon masarar.
Read More...
Read More...
Babban Matakin Da Mutanen Jigawa Ya Kamata Su Dauka Don Gujewa Zazzabin Cizon Sauro
Shirin yaki da zazzabin cizon sauro na jihar Jigawa ya
shawarci al’umma dasu tabbatar da tsaftace muhallansu domin kare kai daga
kamuwa da zazzabin cizon sauro na malaria.
Jami’in!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Barr. Abubakar Sadiq Jallo Ya Bayar da Tallafi ga Mutane Ɗari Huɗu (400) a Mazaɓarsa
Sannan ya bada tallafin Naira dubu biyar biyar (5,000) ga mata ɗari biyu (200) domin yin jari don dogaro da kai.
Read More...
Read More...