Browsing Category
Lafiya
An samu ƙarin masu Korona 2 a Jigawa, Gwamna Badaru ya dauki Sabbin matakai
An samu masu ƙarin masu Korona a Jigawa Gwamna Badaru Muhammad ya dauki Sabbin matakai. Ga kadan daga cikin jawabinsa a Daren Yau.
1- Sakamakon samun sabbin masu ɗauke da cutar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Babban Matakin Da Mutanen Jigawa Ya Kamata Su Dauka Don Gujewa Zazzabin Cizon Sauro
Shirin yaki da zazzabin cizon sauro na jihar Jigawa ya
shawarci al’umma dasu tabbatar da tsaftace muhallansu domin kare kai daga
kamuwa da zazzabin cizon sauro na malaria.
Jami’in!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Samar da Cibiyar Gwajin Korona A Arewa Maso Gabashin Nijeriya
Farfesa Ahmad ya bayyana cewa, haka kuma Asibitin zai iya gwada wanda ake zargin yana dauke da kwayar cutar dake Borno, Yobe, Adamawa da wasu jihohin da ke makotaka da su.
Read More...
Read More...
Shin Da gaske Likitocin China da suka zo Nijeriya na Dauke da Korona?
Ministan labarai da al’adu, Alhaji Lai Muhammad, wanda daya ne daga cikin membobin kwamitin ya karyata labarin da ake yadawar.
Read More...
Read More...
Fursunoni sun samu yanci saboda Korona a Katsina
Babban alkalin Jihar Katsina, Mai shari’a Musa Abubakar
Danladi, ya bayar da umarnin sakin fursunoni 185 daga gidajan yarin da ke fadin
jihar, wani bangare na dakile yaduwar cutar!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan Jigawa Yayi Alkawarin Samar da Kayan jin kai ga al’umma Saboda Korona
Sanarwar hakan ta fito ta bakin gwamnan jihar Jihar nan Alhaji Muhammad Badaru Abubakar, a yayin da yake jawabi ga manema labarai bayan taron masu ruwa da tsaki a dakin taro na Ahmadu…
Read More...
Read More...
Shagalin Biki Na iya Jawo Matsalar Yaduwar Korona
Sani Aliyu ya bukaci musulmai a fadin kasarnan da su cigaba da kiyaye dokar takaita zirga-zirga tare da sauran matakan da gwamnatin ta dauka lokacin watan Ramadan mai zuwa.
Read More...
Read More...
Matakan da Gwamnatin Jigawa ke Dauka don Dakile Yaduwar Korona
Shugaban rundunar kar ta kwana kan yaki da cutar, kuma kwamishinan lafiya na jihar Dr. Abba Zakari, shine ya bayyan hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a Dutse.
Read More...
Read More...
Zazzabin Lassa Yafi Korona Kisa Cikin 2020 A Njieriya
Najeriya ta jima tana fama da zazzabin Lassa, wanda ya yanzu ya zamo annoba. Kusan kowace shekara ana samun barkewar zazzabin.
Read More...
Read More...
Ana Cigaba Da Warkewa Daga Cutar Korona A Nijeriya
Kamar yadda sabbin alakuman da cibiyar ta NCDC ta saki suka nuna, mutane 7 cikin sabbin wadanda suka kamu, suna Lagos, yayin da sauran ukun suke babban birnin tarayya.
Read More...
Read More...