Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta Najeriya ta ce ta janye yajin aikin da ta fara a ranar 1 ga watan Afrilun da muke ciki. Shiugaban kungiyar na kasa Dakta Uyilawa Okhuaihesuyi, ya tabbatarwa da manema labarai hakan. Yace an cimma wannan matsaya ne a wata tattaunawa da aka yi da kwamitin Continue reading
Lafiya
Jami’an Hukumar Kwastam at Najeriya sun kama tabar wiwi da kudinta ya kai Naira biliyan daya a ranar Juma’a. Kame tabar wiwi mafi muni na biyu ke nan da Hukumar aka yi a gabar teku a Legas, inda a wannan karon aka kwace tabar wiwin da nauyinta ya kai ton shida. Sashen Tsaron Lafiyar Ruwa […]Continue reading
Gwamantin Tarayya na shirin hawa taburin tattaunawa da likitoci a ranar Laraba, yayin da kungiyar likotici ta NARD ke shirin fara yajin aiki a ranar Alhamis. Ministan Kwadago, Chris Ngige ta bakin kakakinsa, Charles Akpan, ya aika wa Aminiya goron gayyatar zuwa zaman tattaunawar a Hedikwatar Ma’aikatar da ke Abuja, da misalin karfe uku na rana. Ngige […]Continue reading
A Najeriya, Jihar Kogi ce kaɗai ba ta fara amfani da allurar rigakafin korona ba daga cikin jiha 36 da ke ƙasar ya zuwa ranar Lahadi. An yi wa ‘yan Najeriya 513,626 rigakafin a sauran jihohi ya zuwa Lahadi, a cewar alƙaluman da hukumar lafiya a matakin farko National Primary Health Care Development Agency (NPHCDA) […]Continue reading
Wani gungu da ya kunshi shugabannin manyan asibitoci da cibiyoyi kula da gajiyayyu a Faransa, ya yi gargadin cewa kasar na daf da sake fadawa zango na uku na annobar covid 19 da zai iya kasancewa mafi muni, la’akari da yadda ake samun karuwar mutanen da ke kamuwa da cutar a kowace rana. Duk da […]Continue reading
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da bullar cutar murar tsuntsaye a cikin wasu gidajen kiwon kaji da ke jihar. Jami’in yada labarai na Ma’aikatar Kiwon Dabbobi, Abubakar Kuta, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka rabawa manema labarai a yau a Minna, babban birnin jihar. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ya ruwaito […]Continue reading
Gwamnatin tarayya tace a wasu alkaluma da Hukumar Lafiya a tamakin farko ta kasar ta fitar sun nuna cewa an yi wa kaso 5.5 cikin dari na ‘yan kasar wanda kimanin mutum 215,277 kenan allurar riga-kafin korona kafin jiya ranar 23 ga watan Maris. Jihar Lagos tafi yawan wadanda aka yi wa riga-kafin, da kimanin […]Continue reading
Hukumomi a Jamus, sun kara tsawaita dokar kullen corona ganin yadda annobar ke ci gaba da yaduwa a sassan kasar. Matakin na zuwa ne yayin da wasu a Jamus suka fara kosawa. Jamus ta sake tsawaita dokar kullen corona har zuwa ranar 18 ga watan gobe na Afrilu, matakin da ke nufin tabbatar da tsananta […]Continue reading
Shugabar hukumar gudanarwar tarayyar Turai Ursula von der Leyen, ta yi barazanar hana fitar da allurar kamfanin AstraZeneca zuwa ketare, idan har ba a fara baiwa Turai nata kason ba. Wannan na zuwa ne a yayin da lamura ke kara ta’azzarar saboda jinkiri wajen jigilar allurarrigakafin da ya janyo tashin tashina tsakanin kasashen. Ta ce […]Continue reading
Nigeria has not recorded any fatality from COVID-19 in the past two days, according to data from the Nigeria Centre for Disease Control. According to the NCDC in a late-night tweet on Friday, the country’s death toll still stands at 2,027. The disease control agency last recorded a death on March 17. Since then, the […]Continue reading