Browsing Category
Labarai
Gwamnatin Jigawa zata ciyar da mutane 171,900 a kowace rana cikin watan Ramadana
Gwamnatin jihar jigawa tace zata ciyar da akalla mutane dubu 171 da 900 a kowace rana cikin watan ramadana mai kamawa.
Gwamna Mallam Umar Namadi ya bayyana haka yayin kaddamar da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dole a gudanar da cikakken bincike kan yawaitar sace-sacen da ake yi a Najeriya – Amnesty
Ƙungiyar Amnesty International ta ce sace fiye da ƴan gudun hijira a jihar Borno da ɗalibai ɗari biyu da tamanin da bakwai da malamai a yankin Kuriga a jihar Kaduna na nuna gazawar!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu ya aike da sojoji domin ceto dalibai sama da 250 na makarantar Kuriga
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a jiya Juma'a ya aike da sojoji domin ceto dalibai sama da 250 da wasu 'yan bindiga suka yi awon gaba dasu a makarantar Kuriga da ke jihar Kaduna.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwango ta musanta kulla yarjejeniyar hadin gwiwa da Rasha
Gwamnatin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwango ta musanta rahotannin da ke cewa ta rattaba hannu kan wata yarjejeniyar hadin gwiwa ta soji da kasar Rasha.Ma'aikatar sadarwa da yada labarai!-->…
Read More...
Read More...
Dan majalisa Shehu Tafoki ya koka kan hare-haren ‘yan bindiga da ake kai wa jama’ar mazabar sa
Dan majalisa mai wakiltar Faskari, Kankara da Sabuwa a majalisar wakilai ta kasa Shehu Dalhatu Tafoki, ya koka da cewa hare-haren ‘yan bindiga da ake kai wa jama’ar mazabar sa ya zama!-->…
Read More...
Read More...
Uwargidan shugaban kasa ta yi kiran a kara mayar da hankali wajen inganta rayuwar mata
Uwargidan shugaban Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta yi kiran a kara mayar da hankali wajen inganta rayuwar mata.Ta yi wannan kiran ne a sakonta na taya murnar ranar mata ta bana,!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Uba Sani ya yi alkawarin ceto dukkan daliban da aka yi garkuwa da su a garin Kuriga
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi alkawarin ceto dukkan daliban da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a garin Kuriga da ke karamar hukumar Chikun a jiya Alhamis.A ziyarar da!-->…
Read More...
Read More...
Horon da ma’aikatan lafiya suka samu a Najeriya ne yasa ake daukan su aiki a kasashen ketare
Ministan lafiya da walwalar jama’a, Muhammad Ali Pate, ya ce sauran kasashe na daukar ma’aikatan lafiya da suka bar Najeriya zuwa kasashen ketare ne saboda irin horon da ma’aikatan!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta koka kan mace-macen mata masu juna biyu da jarirai
Gwamnatin tarayya ta koka kan mace-macen mata masu juna biyu da jarirai a jihar Sokoto, inda ta ce jarirai 44 cikin 100 da aka haifa a jihar ne ke mutuwa.Don haka, ta nemi da a!-->…
Read More...
Read More...
Asusun lamuni na duniya IMF, ya bukaci gwamnatin Najeriya da ta mai da hankali kan matsalar karancin…
Asusun lamuni na duniya IMF, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta mai da hankali kan matsalar karancin abinci a kasarnan.
Kalaman na IMF na zuwa ne a ranar da gwamnoni suka ce dole ne!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...