Browsing Category
Siyasa
Alkalan Najeriya na cigaba da jagorantar shari’ar rikicin siyasa a kowace rana
Babban alkalin alkalan kasa mai sharia Olukayode Ariwoola ya bayyana damuwa kan karuwa rikicin siyasa, da alkalai ke cigaba da jagoranta a kowace rana.
Mai shari’a Ariwoola ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana shirye-shiryen sake duba tsarin albashi
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana cewa tana kan shirye-shiryen sake duba tsarin albashi da kuma biyan albashin mambobin cibiyoyin gargajiya da suka hada da Sarakuna da Hakimai da Kauye!-->…
Read More...
Read More...
Oluremi Tinubu jiya ta bada gudunmawar Naira Milyan 500 ga iyalai 500 a jihar Filato
Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu, a jiya ta bada gudunmawar Naira Milyan 500 ga iyalai 500 a jihar Filato biyo bayan tashin hankali da aka samu a jihar.
Wadanda suka amfana da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
IPAC ta amince da dage zaben kananan hukumomin jihar Yobe da aka shirya gudanarwa a watan Nuwamba,…
Kungiyyar hadin kan jami’iyyun siyasa (IPAC) reshen jihar Yobe, ta amince da matakin da aka dauka na dage zaben kananan hukumomin da aka shirya gudanarwa a watan Nuwamba, 2023.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotu ta bayyana Simon Lalong a matsayin wanda ya lashe zaɓen kujerar majalisar dattawa mai wakiltar…
Kotun sauraren ƙararrakin zaɓen 'yan majalisar dattawa ta kasa, mai mazanta a Jos da ke jihar Filato, ta bayyana tsohon gwamnan jihar Simon Lalong wanda ya tsaya takarar ɗan majalisar!-->…
Read More...
Read More...
Kashim Shettima ya nanata kudurin gwamnatin su na kyautata jin dadin ‘yan Najeriya
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya nanata kudurin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na kyautata jin dadin ‘yan Najeriya a cikin shirye-shiryenta.
Shettima ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar Makarantu masu zaman kansu na jihar Kano ta yi barazanar yin fito-na-fito da gwamnatin…
Kwamitin hadin gwiwa na kungiyar Makarantu masu zaman kansu, gamayyar duk wasu makarantu masu zaman kansu a jihar Kano, ta yi barazanar yin fito-na-fito da gwamnatin jihar yayin da aka!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu ya amince da kudi naira biliyan 50 domin taimakawa jihohin arewa maso yamma
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaban kasa bola Tinubu ya amince da kudi naira biliyan 50 domin taimakawa jihohin arewa maso yamma da ayyukan ta’addanci!-->…
Read More...
Read More...
Sojojin Gabon sun bayyana kawo ƙarshen ɗaurin talalar da suke yi wa hamɓararren shugaban ƙasar
Sojojin da suka yi juyin mulki a Gabon sun bayyana kawo ƙarshen ɗaurin talalar da suke yi wa hamɓararren shugaban ƙasar Ali Bongo, suna masu cewa a yanzu yana da damar barin ƙasar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
PDP ta yi watsi da hukuncin da Kotun Sauraron Kararrakin Zabe ta yanke
Babbar Jam’iyyar adawa ta PDP a Nijeriya ta yi watsi da hukuncin da Kotun Sauraron Kararrakin Zabe ta yanke na tabbatar da Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban kasar.
A wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...