Browsing Category
Lafiya
Kungiyar Lauyoyin Mata ta gurfanar da wasu mutane 28 da ake zargi da aikata laifukan fyade
Kungiyar Lauyoyin Mata ta Duniya (FIDA) ta ce ta gurfanar da wasu mutane 28 da ake zargi da aikata laifukan fyade a jihar Yobe a cikin watanni 11 da suka gabata.
Shugabar kungiyar a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar lafiya ta duniya ta yi tsokaci kan karuwar kamuwa da cutar tarin fuka a jihar Borno
Shugaban Ofishin Jakadancin hukumar na kasa, Dokta Walter Mulombo, ya bayyana damuwa a lokacin da ake gudanar da ayyukan haɗin gwiwa na ƙarshe na hukumar WHO karo na 13 a arewa!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan sanda a Kasar Austireliya sun kama masu gudanar da wata zanga-zangar sauyin yanayi
'Yan sanda a Kasar Austireliya a yau Litinin sun kama sama da masu fafutukar sauyin yanayi 100 bayan da suka gudanar da wata zanga-zanga a wata tashar ruwa mafi girma a kasar.
Masu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Kwara ta bayyana shirinta na kawar da bahaya a bainar jama’a a fadin jihar
Gwamnatin jihar Kwara ta bayyana shirinta na hada kai da duk wata hukumar dake bada tallafi domin kawar da bahaya a bainar jama’a a jihar.
Kwamishinan Albarkatun Ruwa na jihar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama wani mutum mai shekaru 53 bisa laifin yin lalata da wata yarinya mai tabin hankali
An kama wani mutum mai shekaru 53, mai suna Usman Tela Ahmadu, wanda ke gudun hijira daga Maiduguri, a jihar Borno, da dan asalin karamar hukumar Yola ta Arewa, bisa laifin yin!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin shugaba Tinubu na da burin yin garambawul mai dorewa a fannin kiwon lafiya
Majalisar Tattalin Arzikin Kasa ta amince da shirin sake fasalin cibiyoyin kiwon lafiya na matakin farko da na manyan cibiyoyi dubu 17,000 da 774 a fadin kasar nan baki daya.
Wannan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An ayyana dokar ta-ɓaci bayan ɓarkewar cutar kwalara a Zimbabwe
Zimbabwe ta ayyana dokar ta-ɓaci bayan ɓarkewar cutar kwalara a Harare, babban birnin ƙasar.
Ɓarkewar cutar ta janyo mutuwar gomman mutane da kuma 7,000 waɗanda ake tunanin sun kamu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta kafa dokar ta baci a fannin kiwon lafiya a Najeriya
Ana bayyana hakan ne yayin da masu ruwa da tsaki a sassan sassan kasar nan suka hallara a jihar Ekiti domin halartar taron majalisar kula da lafiya na kasa karo na 64 inda ake!-->…
Read More...
Read More...
Karamar hukumar Birnin kudu ta jaddada kudurinta na cigaba da tallafawa al`amuran rigakafi a yankin
Shugaban karamar hukumar, Alhaji Magaji Yusuf ya bada wannan tabbacin a lokacin taron masu ruwa da tsaki kan al`amuran rigakafin cutar shan-inna wanda aka gudanar a dakin taro na!-->…
Read More...
Read More...
An yabawa gwamnan Jigawa kan amincewa da N500M domin magance matsalar karancin abinci mai gina jiki…
An yabawa gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi, bisa amincewa da kudade tare da hadin guiwa da asusun tallafawa kananan yara na majalisar dinkin duniya UNICEF domin magance matsalar!-->…
Read More...
Read More...