Browsing Category
Lafiya
An tabbatar da mutuwar mutane 6 a wani hatsarin mota sanadiyyar aikin hanya da ake yi
Hukumar kula da hanyoyi ta kasa a Jihar Zamfara, ta tabbatar da mutuwar mutane 6 a wani hatsarin da a garin Gusau, sanadiyyar aikin hanya da ake yi a jihar.
Kwamandan hukumar na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar kare hakkin dan adam tayi Allah wadai da harin jirgin maras matuki a Kauyen Tudun Biri
Kungiyar kare hakkin dan adam ta kasa da kasa, tayi Allah wadai da harin jirgin maras matuki na sojojin kasar nan da aka kaiwa masu bikin Maulidi a Kauyen Tudun Biri na Jihar Kaduna,!-->…
Read More...
Read More...
Kasafin kudin shekarar 2024 zai bada damar kawar da fatara a kasar nan
Ministan bada agaji da yaki da talauci Beta Edu, tace kunshin kasafin kudin shekarar 2024 da aka warewa ma’aikatar ta zai bada damar kawar da fatara a kasar nan.
Ministan ta fadi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hatsarin tirela ya yi ajalin mutane 16 yayin da wasu 27 suka jikkata a Jihar Kaduna
Kwamandan Hukumar Kiyaye Haddura ta Kasa (FRSC) a jihar, Kabir Nadabo ya ce hatsarin ya auke ne jiya Lahadi.
Nadabo ya ce wata tirela kirar DAF dauke da mutane 65 ce ta kwace ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta sanar da fara aiwatar da dokar kare hakkin masu lalurar nakasa
A wani yunkuri na kare hakkin nakasassu da inganta rayuwarsu a Najeriya, gwamnatin tarayya ta sanar da fara aiwatar da dokar kare hakkin masu lalurar nakasa daga watan Janairu.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ya kamata likitoci masu gwaje-gwaje su kasance masu rike sirrin wadanda suka yiwa gwajin jinya
Ministan lafiya na kasa Dr. Muhammad Ali Pate, ya bukaci likitoci masu gwaje-gwaje da kasance masu rike sirrin wadanda suka yiwa gwajin jinyar dake damunsu.
Pate yayi wannan kira ne!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar Lauyoyin Mata ta gurfanar da wasu mutane 28 da ake zargi da aikata laifukan fyade
Kungiyar Lauyoyin Mata ta Duniya (FIDA) ta ce ta gurfanar da wasu mutane 28 da ake zargi da aikata laifukan fyade a jihar Yobe a cikin watanni 11 da suka gabata.
Shugabar kungiyar a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar lafiya ta duniya ta yi tsokaci kan karuwar kamuwa da cutar tarin fuka a jihar Borno
Shugaban Ofishin Jakadancin hukumar na kasa, Dokta Walter Mulombo, ya bayyana damuwa a lokacin da ake gudanar da ayyukan haɗin gwiwa na ƙarshe na hukumar WHO karo na 13 a arewa!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan sanda a Kasar Austireliya sun kama masu gudanar da wata zanga-zangar sauyin yanayi
'Yan sanda a Kasar Austireliya a yau Litinin sun kama sama da masu fafutukar sauyin yanayi 100 bayan da suka gudanar da wata zanga-zanga a wata tashar ruwa mafi girma a kasar.
Masu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Kwara ta bayyana shirinta na kawar da bahaya a bainar jama’a a fadin jihar
Gwamnatin jihar Kwara ta bayyana shirinta na hada kai da duk wata hukumar dake bada tallafi domin kawar da bahaya a bainar jama’a a jihar.
Kwamishinan Albarkatun Ruwa na jihar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...